[5/7,6:00.PM]BY FATIMA
MATAR MUTUM
106_110
NA
Monday, 20 June 2016
MATAR MUTUM 101_105
[5/5,4:00.PM]BY FATIMA
MATAR MUTUM
101_105
NA
MRS UMAR
Innah na tsye a zaure tana ta faman dariya, sai ga baba lami tazo,da sauri ta karaso tace."toh mairo yau da alama duniyar tayi maki dad'i irin wannan dariya haka , toh yau kuma me kika aikata? "Hummm ke'dai bari yar uwa ai yau ina ciki'n farin ciki, wai yanzu wannan d'an iskan yaro yazo wai Ebba ba lafiya, ya kaita asibiti an bata gado shine yazo yafad'a wai naje,hummm yar uwa bama wannan ba ,ke bakya tunani kodai , ciki yad'erka ma shgeyar shine yazo yana so ya aure ta kafin asirisu yatonu, kinsan yaran masu kudi.
" lami ta ke'ce da dariya tace. "nima, fa yar uwa na dad'e ina zargin haka kai amma indai da gaski ne haka ,toh gaskiya da duniya tayi mana dad'i,kinga daga nan da ya mutum shkenn Muhabbat bata ba zaman Katsina don Wallahi nasan malam ba zai barta ta zauna mai gida bah shkenn kinga gida ya zama naki.
" Haka ne fa lami, kai Wallahi shiyasa nake sonki a duniya, Lami duk abinda zanyi tare mukeyi,toh wai ni Lami ya magana BOKA kuwa? "Hummm kwantar da hankalinki yar uwa kamar kinyi bak'o yamutu ai na koma wajen boka. yace " kar'kiji komai indai aljanu na duniyar nan toh Hameed ba zai tab'a auren Muhabbat ba,har abada."Innah tayi dariya tayi ihu tace. "Ihooo wayyo sai ni mairo Wallahi wazaija dani ,ya kwana k'iyama,ai Lami wallahi naji a jikina wannan shgen yaro ba zaikai labari bah saboda a duniya na tsani Muhabbat kamar yanda na tsani uwarta, au Lami mubar wannan magana tunda kinzo yanzu sai muje asibitin tare,muga ya shgeyar take. "Dukkansu suka ke'ce da dariya suka shga cikin gida Innah tana zuwa zane kawai ta sake Lami ta kalleta tace. " A'a mairo ai lokacin sallah yayi bazakiyi sallah ba kafin mutafi. "Innah ta wurga ma Lami harara tace. " au kin manta abinda boka ya gaya man ,yace na tsyar da sallah indai inaso aiki nan yayi kyau, koh don haka ai ni natsyar da sallah, dama can bata dameni ba, bakoda yaushe nake yibah yanzu kuma na samu sauki ai kawai mutafi.
"Kai jama'a wannan wace irin rayuwace Innah keyi kamar ba musulma ba, toh Allah dai yasa mudace Amin!!!
Bayan sun fito bakin titi suka nufa, suka hau mashin, suna zuwa suka samu Abba da Hameed zaune a dakin, Innah taje masu a ciki'n fuskar tausayi,har yanzu Muhabbat bata farkaba, bayan zuwansu ,suka gaisa Abba yadube Innah yace. " toh mairo ni zan koma gida, amma nan zaki kwana ko zaki koma gida sai da safe kindawo. " Innah tace, "a'a malam ai gara na koma gida saboda ba'abar gida bakowaba, kuma ai naga nan asibitin kudi ce ana kulla da ita ba abinda zai samita.
"Gaskiya ne mairo toh mutafi gida bawan Allah kai ma ya kamata kakoma gidan haka tunda ana kulla da ita. "Hameed yayi shru yana kallon Abba dake magana saboda abin mamaki yake bashi yanda Abba ke magana kamar ba namiji ba .Gaskiya Innah ta gama da Abba, ahankali Hameed sake kallon Abba cikin yar k'aramar murya yace. " toh Abba shkenn kugaida gida nima yanzu zan tafi amma ina jiran Dr ne yazo. "Toh sukace Dukkansu da Innah da Lami suka ce" toh shkenn Allah yabata lafiya sai gobe zamu dawo ,basu tsya sunji me zaice bah suka k'ara gaba,bayan fitarsu Hameed kujerar da yake zaune yajawota kusa da Muhabbat, Allah sarki ido ya k'ora mata yana kallonta, baisan lokacin da hawaye ya fara fita daga idonsa ba na tausayin Muhabbat yace, Toh wai ni wannan hawayen da nake na tausayin Muhabbat ni koko na sone? kai ina na tausayine amma kuma ai Muhabbat takai macen da kowane namiji zai sota. " yana ciki'n wannan tunani Muhabbat ta fara magana. "Wayyo yaya Hameed Dan Allah kazo kace'ceni zai rabani da mutumcina. " Hameed da sauri ya tashi ya dagota jikinsa yace "Muhabbat calm down am here ba abinda zaiyi maki I promise u. "Ahankali Muhabbat ta fara bude idanuwanta tana budewa taga Hameed zaune kusa da ita sai kawai ta kara shigewa jikinsa.......
®EXTREME HAUSA WRITER'S
Na MRS UMAR
MATAR MUTUM
101_105
NA
MRS UMAR
Innah na tsye a zaure tana ta faman dariya, sai ga baba lami tazo,da sauri ta karaso tace."toh mairo yau da alama duniyar tayi maki dad'i irin wannan dariya haka , toh yau kuma me kika aikata? "Hummm ke'dai bari yar uwa ai yau ina ciki'n farin ciki, wai yanzu wannan d'an iskan yaro yazo wai Ebba ba lafiya, ya kaita asibiti an bata gado shine yazo yafad'a wai naje,hummm yar uwa bama wannan ba ,ke bakya tunani kodai , ciki yad'erka ma shgeyar shine yazo yana so ya aure ta kafin asirisu yatonu, kinsan yaran masu kudi.
" lami ta ke'ce da dariya tace. "nima, fa yar uwa na dad'e ina zargin haka kai amma indai da gaski ne haka ,toh gaskiya da duniya tayi mana dad'i,kinga daga nan da ya mutum shkenn Muhabbat bata ba zaman Katsina don Wallahi nasan malam ba zai barta ta zauna mai gida bah shkenn kinga gida ya zama naki.
" Haka ne fa lami, kai Wallahi shiyasa nake sonki a duniya, Lami duk abinda zanyi tare mukeyi,toh wai ni Lami ya magana BOKA kuwa? "Hummm kwantar da hankalinki yar uwa kamar kinyi bak'o yamutu ai na koma wajen boka. yace " kar'kiji komai indai aljanu na duniyar nan toh Hameed ba zai tab'a auren Muhabbat ba,har abada."Innah tayi dariya tayi ihu tace. "Ihooo wayyo sai ni mairo Wallahi wazaija dani ,ya kwana k'iyama,ai Lami wallahi naji a jikina wannan shgen yaro ba zaikai labari bah saboda a duniya na tsani Muhabbat kamar yanda na tsani uwarta, au Lami mubar wannan magana tunda kinzo yanzu sai muje asibitin tare,muga ya shgeyar take. "Dukkansu suka ke'ce da dariya suka shga cikin gida Innah tana zuwa zane kawai ta sake Lami ta kalleta tace. " A'a mairo ai lokacin sallah yayi bazakiyi sallah ba kafin mutafi. "Innah ta wurga ma Lami harara tace. " au kin manta abinda boka ya gaya man ,yace na tsyar da sallah indai inaso aiki nan yayi kyau, koh don haka ai ni natsyar da sallah, dama can bata dameni ba, bakoda yaushe nake yibah yanzu kuma na samu sauki ai kawai mutafi.
"Kai jama'a wannan wace irin rayuwace Innah keyi kamar ba musulma ba, toh Allah dai yasa mudace Amin!!!
Bayan sun fito bakin titi suka nufa, suka hau mashin, suna zuwa suka samu Abba da Hameed zaune a dakin, Innah taje masu a ciki'n fuskar tausayi,har yanzu Muhabbat bata farkaba, bayan zuwansu ,suka gaisa Abba yadube Innah yace. " toh mairo ni zan koma gida, amma nan zaki kwana ko zaki koma gida sai da safe kindawo. " Innah tace, "a'a malam ai gara na koma gida saboda ba'abar gida bakowaba, kuma ai naga nan asibitin kudi ce ana kulla da ita ba abinda zai samita.
"Gaskiya ne mairo toh mutafi gida bawan Allah kai ma ya kamata kakoma gidan haka tunda ana kulla da ita. "Hameed yayi shru yana kallon Abba dake magana saboda abin mamaki yake bashi yanda Abba ke magana kamar ba namiji ba .Gaskiya Innah ta gama da Abba, ahankali Hameed sake kallon Abba cikin yar k'aramar murya yace. " toh Abba shkenn kugaida gida nima yanzu zan tafi amma ina jiran Dr ne yazo. "Toh sukace Dukkansu da Innah da Lami suka ce" toh shkenn Allah yabata lafiya sai gobe zamu dawo ,basu tsya sunji me zaice bah suka k'ara gaba,bayan fitarsu Hameed kujerar da yake zaune yajawota kusa da Muhabbat, Allah sarki ido ya k'ora mata yana kallonta, baisan lokacin da hawaye ya fara fita daga idonsa ba na tausayin Muhabbat yace, Toh wai ni wannan hawayen da nake na tausayin Muhabbat ni koko na sone? kai ina na tausayine amma kuma ai Muhabbat takai macen da kowane namiji zai sota. " yana ciki'n wannan tunani Muhabbat ta fara magana. "Wayyo yaya Hameed Dan Allah kazo kace'ceni zai rabani da mutumcina. " Hameed da sauri ya tashi ya dagota jikinsa yace "Muhabbat calm down am here ba abinda zaiyi maki I promise u. "Ahankali Muhabbat ta fara bude idanuwanta tana budewa taga Hameed zaune kusa da ita sai kawai ta kara shigewa jikinsa.......
®EXTREME HAUSA WRITER'S
Na MRS UMAR
MATAR MUTUM 96_100
[5/3,7:15.PM] MY FATIMA
MATAR MUTUM . 96_100
NA
MRS UMAR
Kamal yana kai hannunsa wajen Muhabbat, Hameed yakai mai wane wawa bangaza. yace "kamal don't to u ever touch my wife in ur life again." Hameed da yaga Muhabbat bata da alama farfadowa haka ya d'auki Muhabbat cak tamkar jaririya da sauri yabud'e k'ofar d'akin yana sauri ya nufi motarshi,Kamal ya biyoshi a baya Hameed ya bud'e mota yasata a baya sannan ya bud'e shima ya shga yasa key, kamal da sauri yazo zai bud'e yashga,Hameed yadaka mai wata tsawa.yace "kamal na gaya maka kada kasake shga rayuta daga yau bani bakai ,hummm, toh bari kaji wani Abu wallahi kamal yanzu saboda kai zan bar garin port Harcourt nadawo Kano da aiki because banaso wata hallaka ta k'ara had'amu don wallahi kamal, ban tab'a jin natsaneka a rayuwa ba sai yau, so don haka duk wata hallaka tamu nayanke ta daga yau.
" Hameed bai tsya yaji amsar Kamal ba kawai yaba motarsa wuta,humm ai kamal kasa magana yayi sai kawai yanufi motarshi ya zauna yana mai tunani,amma bansan tunanin me yake bah.
"Hameed dugu yake har bai San inda yake sa motarsa bah,kai tsaye ya nufi asibitin ALLAH BAMU LAFIYA, yana isa asibitin yayi parking din motarsa da sauri yafito ya bud'e ya dauki Muhabbat yana shga 0.P.D.aka amshi Muhabbat ba'a b'ata lokaci bah aka shga da ita d'akin da aka basu gado sannan Dr yashga, Allah sarki Hameed duk yadamu fad'i yake." Ya Allah kaba Muhabbat lafiya."yana cikin suntiri a harabar asibitin sai ga Dr ya fito,ahankali Dr ya dafa Hameed ta baya da sauri Hameed ya juya yaga Dr. Dr yace "Hameed kabiyoni office zamuyi magana." Dr yayi gaba Hameed ya biyoshi suka shiga office din Dr suka zauna,Dr ya dube Hameed sannan, yace "am sorry Hameed. " Dr nacewa am sorry sai da k'irjin Hameed ya buga saboda shi anasa tunani ko Muhabbat ta mutu,Dr yaci gaba da cewa. "Hameed garin yaya haka ta faru ka manta na gaya maka ,yarinyar nan na dauki da hauwan jini, nace maka yarinyar nan nason abata kullawa sosai, but u didn't listen to me gashi yanzu jinita yayi high da yauwa .Gaskiya yarinyar nan nason kullawa sosai Hameed." Karshen maganar Dr ya buga hannunsa a table din office din,ahankali Hameed ya dago kanshi ya kalle Dr idanuwanshi duk sun cika da kwalla,yace "Dr wallahi bansan haka zata farubah, please kayi wani Abu akai don Muhabbat ta samu lafiya wallahi ko nawa zan kashe wallahi zan kashe don tasamu lafiya..
"Dr yayi ajiyar zuciya, yadanyi shru na d'an wani lokaci sannan yace, " OK no problem yanzu ba wata matsala nasan zuwa nan da dare ta far'ka because nayi mata allurar barci saboda ta samu ta huta, but yanzu ba wata matsala sai dai ba zamu sallameta bah ,sai ta kwana biyu sannan.
"Sannan Hameed yasake fuskarshi , yace " thank u Dr yanxu Kenn sai ankawo Warda zata zauna da ita kenn? "Dr yace " eh."Hameed yace "toh shkenn bari naje nakawu warda zata zauna da ita..
" Hameed yafito daga wajen Dr yanufi motashi yabud'e ya zauna yana cikin yana tunani, toh wazaizo ya kulla da Muhabbat bayasan yaje gidansu, Innah tayi masa rashin mutumci,wata zuciyar tace" ai dole kaje gidansu ka fad'a masu bata da lafiya, toh idan bakaje bah, inhar ta kwana biyu a waje ai akwai matsala. "Hameed yace, " Gaskiya ne fa dole naje gidansu Muhabbat na fad'a koda kuwa Innah zata kashe ni. "Hameed ya tada motashi ya nufi gidansu Muhabbat, yanxu yayi sa'a Abbanta na gida sai ya gaya masa Muhabbat ba lafiya tana asibitin,Abba yace" garin yaya? Hameed yace "Abba tana cikin tafiya kawai sai ta fad'i Allah yasa ina kusa nakaita asibitin."ai kam sai ga Innah tafito, tace"yanzu Muhabbat d'ina ke asibiti, dama yau naga alama kamar bata da lafiya amma ta matsa sai ta dauki talla." Hameed sakin baki yayi yana kallon Innah cikin mamaki yana tunani yaushe Innah ta sauya haka, Innah ta katse masa tunaninshi, tace toh malam kabishi kaga asibitin da take ni kuma yanzu zanzo kafin nakimtsa...
"Hameed da Abba suka nufi asibitin, ai kam suna fita Innah ta kwashe da dariya tace "ya Allah yasa kar ya dawo da Muhabbat gidan nan sai da gawarta!!!!!!!!!!!!!!!!
®EXTREMR HAUSA WRITERS
NA MRS UMAR
MATAR MUTUM . 96_100
NA
MRS UMAR
Kamal yana kai hannunsa wajen Muhabbat, Hameed yakai mai wane wawa bangaza. yace "kamal don't to u ever touch my wife in ur life again." Hameed da yaga Muhabbat bata da alama farfadowa haka ya d'auki Muhabbat cak tamkar jaririya da sauri yabud'e k'ofar d'akin yana sauri ya nufi motarshi,Kamal ya biyoshi a baya Hameed ya bud'e mota yasata a baya sannan ya bud'e shima ya shga yasa key, kamal da sauri yazo zai bud'e yashga,Hameed yadaka mai wata tsawa.yace "kamal na gaya maka kada kasake shga rayuta daga yau bani bakai ,hummm, toh bari kaji wani Abu wallahi kamal yanzu saboda kai zan bar garin port Harcourt nadawo Kano da aiki because banaso wata hallaka ta k'ara had'amu don wallahi kamal, ban tab'a jin natsaneka a rayuwa ba sai yau, so don haka duk wata hallaka tamu nayanke ta daga yau.
" Hameed bai tsya yaji amsar Kamal ba kawai yaba motarsa wuta,humm ai kamal kasa magana yayi sai kawai yanufi motarshi ya zauna yana mai tunani,amma bansan tunanin me yake bah.
"Hameed dugu yake har bai San inda yake sa motarsa bah,kai tsaye ya nufi asibitin ALLAH BAMU LAFIYA, yana isa asibitin yayi parking din motarsa da sauri yafito ya bud'e ya dauki Muhabbat yana shga 0.P.D.aka amshi Muhabbat ba'a b'ata lokaci bah aka shga da ita d'akin da aka basu gado sannan Dr yashga, Allah sarki Hameed duk yadamu fad'i yake." Ya Allah kaba Muhabbat lafiya."yana cikin suntiri a harabar asibitin sai ga Dr ya fito,ahankali Dr ya dafa Hameed ta baya da sauri Hameed ya juya yaga Dr. Dr yace "Hameed kabiyoni office zamuyi magana." Dr yayi gaba Hameed ya biyoshi suka shiga office din Dr suka zauna,Dr ya dube Hameed sannan, yace "am sorry Hameed. " Dr nacewa am sorry sai da k'irjin Hameed ya buga saboda shi anasa tunani ko Muhabbat ta mutu,Dr yaci gaba da cewa. "Hameed garin yaya haka ta faru ka manta na gaya maka ,yarinyar nan na dauki da hauwan jini, nace maka yarinyar nan nason abata kullawa sosai, but u didn't listen to me gashi yanzu jinita yayi high da yauwa .Gaskiya yarinyar nan nason kullawa sosai Hameed." Karshen maganar Dr ya buga hannunsa a table din office din,ahankali Hameed ya dago kanshi ya kalle Dr idanuwanshi duk sun cika da kwalla,yace "Dr wallahi bansan haka zata farubah, please kayi wani Abu akai don Muhabbat ta samu lafiya wallahi ko nawa zan kashe wallahi zan kashe don tasamu lafiya..
"Dr yayi ajiyar zuciya, yadanyi shru na d'an wani lokaci sannan yace, " OK no problem yanzu ba wata matsala nasan zuwa nan da dare ta far'ka because nayi mata allurar barci saboda ta samu ta huta, but yanzu ba wata matsala sai dai ba zamu sallameta bah ,sai ta kwana biyu sannan.
"Sannan Hameed yasake fuskarshi , yace " thank u Dr yanxu Kenn sai ankawo Warda zata zauna da ita kenn? "Dr yace " eh."Hameed yace "toh shkenn bari naje nakawu warda zata zauna da ita..
" Hameed yafito daga wajen Dr yanufi motashi yabud'e ya zauna yana cikin yana tunani, toh wazaizo ya kulla da Muhabbat bayasan yaje gidansu, Innah tayi masa rashin mutumci,wata zuciyar tace" ai dole kaje gidansu ka fad'a masu bata da lafiya, toh idan bakaje bah, inhar ta kwana biyu a waje ai akwai matsala. "Hameed yace, " Gaskiya ne fa dole naje gidansu Muhabbat na fad'a koda kuwa Innah zata kashe ni. "Hameed ya tada motashi ya nufi gidansu Muhabbat, yanxu yayi sa'a Abbanta na gida sai ya gaya masa Muhabbat ba lafiya tana asibitin,Abba yace" garin yaya? Hameed yace "Abba tana cikin tafiya kawai sai ta fad'i Allah yasa ina kusa nakaita asibitin."ai kam sai ga Innah tafito, tace"yanzu Muhabbat d'ina ke asibiti, dama yau naga alama kamar bata da lafiya amma ta matsa sai ta dauki talla." Hameed sakin baki yayi yana kallon Innah cikin mamaki yana tunani yaushe Innah ta sauya haka, Innah ta katse masa tunaninshi, tace toh malam kabishi kaga asibitin da take ni kuma yanzu zanzo kafin nakimtsa...
"Hameed da Abba suka nufi asibitin, ai kam suna fita Innah ta kwashe da dariya tace "ya Allah yasa kar ya dawo da Muhabbat gidan nan sai da gawarta!!!!!!!!!!!!!!!!
®EXTREMR HAUSA WRITERS
NA MRS UMAR
MATAR MUTUM 91_95
[5/2,5:00PM BY FATIMA
MATAR MUTUM
91_95
NA
MRS UMAR
Kamal ya jifata Muhabbat kan gado ta fasa k'ara,tana bashi hakuri." don Allah kayi hakuri karufa man asiri wayyo nashga uku,wayyo yaya Hameed kazo kace'ceni, zai rabani da mutumcina,"ai kamal bai tsaya yasaurarita ba yakai hannunsa zai cafko dukiyar Fulani kenn aka buga kofa da k'arfi wanda shi kansa yatsorata,sai yayi shru yana tunani ko za'a k'ara bugawa sai yaji shru,ai kam kamal yafizgi hijabinta, hohoho ai yana ciri mata hijab sai wata sha'awa tak'ara ziyartasa sha'awarsa tatashi idonsa har yasake kalla don yayi jajawur ko iya bud'esu bayayi sosai,yakara kai hannunsa wajen dukiyar Fulani Muhabbat tafasa kuka mai k'arfi jikinta sai rawa yake.tace "shkenn yau mutumcina zai zub'e yaya alkawarin da kadaukan man shkenn yanzu bazan iya aurenka bah wayyo yaya Hameed!!!!!
Wani irin bugo k'ofa akai yanda kukasan katafila, ai kam kofa ya bud'e don bala'i ai kam Muhabbat tana ganin Wanda yashgo dakin ta wani bangaje kamal da dugu tanufa wajensa ta fad'a jikinsa. Tace " wayyo yaya Hameed nashga uku zai rabani da mutumcina.
"Humm Ashe duk abin nan Hameed yaje wuce wa yaga Kamal tsye da Muhabbat yayi mamakin hakan shyasa yatsaya yaga mezai faru har saida yaga tashga motar kamal sannan yabiyosu a baya,
Hameed yayi fushi sosai ya janyi Muhabbat daga jikinsa yaje ya shak'ari kamal.yace "why did u tourch my wife.
" Hameed yakai ma Kamal wani wawan duka,kamal yadaga hannu zai karamai ,ina Hameed yakara hadashi da bango .yace kamal u make mistake by touching my wife,wallahi Kamal kabani mamaki dama halinka har yakai haka, kuma yau bazaka fita a dakin nan lafiya bah. "Hameed yayi fushi zuciyar soja tatashi Hummm kunsan soja bai had'a kowa da matarsa bah soja akan matarsa zai iya komai wallahi,
Allah sarki Muhabbat da taga yanda Hameed ke ma kamal ,ta tsorata sosai sai ta kuma bashi hakuri, sannan Hameed yasake kamal.
Yace "masa kamal from today u are not my friend bani bakai kuma idan kana tunani zan rabu da Muhabbat toh wallahi kayi kuskuri Babba don Muhabbat belongs to me alone tsya ma ka gani. "Hameed ya funciko Muhabbat jikinsa ya had'a bakinsa da nata yafara tsotsa , Muhabbat ta fasa k'ara sai kawai ta sume jikin Hameed yanda Hameed yaga Muhabbat ta sume jikinsa hankalinshi ya tashi sosai sulalewa kasa yayi yana jijigata ,ina, ai Muhabbat ko numfashi batayi kamal yataho da sauri zai kai hannunsa wajen Muhabbat Hameed ya bangajeshi
Makaranta a kara hakuri insha Allah yanxu zaku dinga jina....
®EXTREME HAUSA WRITER'NA
NA MRS UMAR
MATAR MUTUM
91_95
NA
MRS UMAR
Kamal ya jifata Muhabbat kan gado ta fasa k'ara,tana bashi hakuri." don Allah kayi hakuri karufa man asiri wayyo nashga uku,wayyo yaya Hameed kazo kace'ceni, zai rabani da mutumcina,"ai kamal bai tsaya yasaurarita ba yakai hannunsa zai cafko dukiyar Fulani kenn aka buga kofa da k'arfi wanda shi kansa yatsorata,sai yayi shru yana tunani ko za'a k'ara bugawa sai yaji shru,ai kam kamal yafizgi hijabinta, hohoho ai yana ciri mata hijab sai wata sha'awa tak'ara ziyartasa sha'awarsa tatashi idonsa har yasake kalla don yayi jajawur ko iya bud'esu bayayi sosai,yakara kai hannunsa wajen dukiyar Fulani Muhabbat tafasa kuka mai k'arfi jikinta sai rawa yake.tace "shkenn yau mutumcina zai zub'e yaya alkawarin da kadaukan man shkenn yanzu bazan iya aurenka bah wayyo yaya Hameed!!!!!
Wani irin bugo k'ofa akai yanda kukasan katafila, ai kam kofa ya bud'e don bala'i ai kam Muhabbat tana ganin Wanda yashgo dakin ta wani bangaje kamal da dugu tanufa wajensa ta fad'a jikinsa. Tace " wayyo yaya Hameed nashga uku zai rabani da mutumcina.
"Humm Ashe duk abin nan Hameed yaje wuce wa yaga Kamal tsye da Muhabbat yayi mamakin hakan shyasa yatsaya yaga mezai faru har saida yaga tashga motar kamal sannan yabiyosu a baya,
Hameed yayi fushi sosai ya janyi Muhabbat daga jikinsa yaje ya shak'ari kamal.yace "why did u tourch my wife.
" Hameed yakai ma Kamal wani wawan duka,kamal yadaga hannu zai karamai ,ina Hameed yakara hadashi da bango .yace kamal u make mistake by touching my wife,wallahi Kamal kabani mamaki dama halinka har yakai haka, kuma yau bazaka fita a dakin nan lafiya bah. "Hameed yayi fushi zuciyar soja tatashi Hummm kunsan soja bai had'a kowa da matarsa bah soja akan matarsa zai iya komai wallahi,
Allah sarki Muhabbat da taga yanda Hameed ke ma kamal ,ta tsorata sosai sai ta kuma bashi hakuri, sannan Hameed yasake kamal.
Yace "masa kamal from today u are not my friend bani bakai kuma idan kana tunani zan rabu da Muhabbat toh wallahi kayi kuskuri Babba don Muhabbat belongs to me alone tsya ma ka gani. "Hameed ya funciko Muhabbat jikinsa ya had'a bakinsa da nata yafara tsotsa , Muhabbat ta fasa k'ara sai kawai ta sume jikin Hameed yanda Hameed yaga Muhabbat ta sume jikinsa hankalinshi ya tashi sosai sulalewa kasa yayi yana jijigata ,ina, ai Muhabbat ko numfashi batayi kamal yataho da sauri zai kai hannunsa wajen Muhabbat Hameed ya bangajeshi
Makaranta a kara hakuri insha Allah yanxu zaku dinga jina....
®EXTREME HAUSA WRITER'NA
NA MRS UMAR
Thursday, 2 June 2016
MATAR MUTUM 86_90
[5/1,6:30PM]BY FATIMA
MATAR MUTUM
.
. 86_90.
NA
MRS UMAR
Kamal juyawa yayi yafito daga falon har!!!! yafito basu San ya shgo bah yana fitowa motarsa ya dauka yafita yana tafiya yana tunani yanzu ina zaiga Muhabbat gashi bai San gidansu bah,kan motarsa ya juya ya nufi inda suke zama ,kafin ya karasa wajen da suke zama yaga wata kamar Muhabbat,da sauri ya dana kan motarsa wajanta yana zuwa yaga itace kuwa ai kam yasha gabanta, Muhabbat tana murmushi ta daga kanta saboda tana tunanin ko Hameed ne ,Kamal ya bud'e mota yafito Muhabbat tana ganin Kamal ne ta daure fuska,Kamal ya k"araso gabanta.
Yace "malama Muhabbat dama kina duniyar nan." Muhabbat ta murguda mai baki, tace "bansaniba ina ruwanka dani,malam bani hanya na wuce." Kamal yayi murmushi. yace "Allah yabaki hakuri ni bada fad'a nazo bah before I want to tell u some thing dama Hameed ne ya aikoni yace nagaya maki bashi da lafiya sosai so dama yanzu gidanku zanje sai gashi Allah yasa na ganki." Muhabbat Tace "nashga uku me yasa meshi jiya fa muna tare dama kenn bashida lafiya? "Muhabbat bata San lokaci da hawaye ya fara fita daga idonta bah. " kamal yace "so yanzu zaki biyo ni muje ki ganshi koh? "Muhabbat ta share hawayen idonta. tace"A'a kabari zanje saboda yanzu ina talla amma idan na sayar zanje." Kamal yace" haba Muhabbat don't worry indai kayan tallarki ne karki damu, yanzu idan nakoma ban kai'ki bah Muhabbat ai bakiyi ma Hameed adalci ba."Muhabbat tayi shru tana tunani. "A gaskiya idan har banje naduba yaya Hameed ba ban kyauta bah saboda yaya SHINE GATANA." Muhabbat duk cikin zuciyarta take magana , ahankali ta daga kai ta kalle kamal. Tace "toh ba damuwa muje naganshi. " Kamal yayi murmushi mugunta... Yace "yauwa ko kefa." Muhabbat bata sake yimashi magana bah ta nufe motarsa ta bud'e baya ta shga,Kamal ma yazagaya yashga yasa key yatada, yana cikin driving ya kalle muhabbat ta cikin mirror . yace " this girl today am gonna teach u a lesson."Muhabbat tace na'am magana kake."kamal yace "no kawai ina tunani ne ." tace toh. "Kamal yayi murmushi yace "since u don't know how to speak English I have sold u.
"Ba inda kamal ya nufa da Muhabbat sai mai kud'i hotel,yana zuwa Muhabbat ta dunga zaro ido saboda bata tab'a zuwa irin wannan asibitin bah, bama asibitin bah ko unguwar bata saniba duk yayon tallarta kuwa,kamal yayi parking d'in motarsa yafito sannan Muhabbat ta fito. Yace "toh munzo Muhabbat mushga ciki." Suna zuwa kamal.yace "toh tsya nan na amshi kati kinsan irin wannan asibitin ba'a bari mutane na shga sai an basu kati saboda tsaro." Muhabbat bata ce komai ba Kamal yajuya yanufe wajan receptionist don biyan kud'in d'aki ahankali ya juyo ya kalleta yana tunani ko tana kallonsa kwatakwata hankalinta baya wajansa da sauri ya biya kud'i aka bashi key d'akin da yakama,sai da yaje ya bud'e d'akin kafin yadawo. Yace" mata muje yana sama."Muhabbat ta bishi a baya sai da sukaje dai_dai kofar sannan. Yace "shga." tana shga Kamal bita da sauri ya rufe kofa Muhabbat cak ta tsya saboda yanda taga alamar d'akin bah asibiti bane da sauri ta juyo zata fita ina kamal yarufe kofa ,Muhabbat sai ta d'aure.tace "ina yaya Hameed d'in yake? " kamal ya kece da dariya. Yace "au wai kina tunani Hameed na nan toh kinyi kuskurin biyo ni don wallahi yau sai kinyi da nasanin sani na a duniya Muhabbat.
" Muhabbat ta fashe da kuka. tace"don Allah karufa man asiri wallahi ni ba yar iska bace. "Muhabbat takai hannunta zata bud'e kofa, Kamal ya rik'e mata hannunta ya fincikota ya jifata kan gadon d'akin, Muhabbat ta fasa wani irin ihu mai kar'fi......
Toh makaranta da alama kenn Allah yaba Kamal sa'a ?
®EXTREME HAUSA WRITER'S
NA MRS UMAR
MATAR MUTUM
.
. 86_90.
NA
MRS UMAR
Kamal juyawa yayi yafito daga falon har!!!! yafito basu San ya shgo bah yana fitowa motarsa ya dauka yafita yana tafiya yana tunani yanzu ina zaiga Muhabbat gashi bai San gidansu bah,kan motarsa ya juya ya nufi inda suke zama ,kafin ya karasa wajen da suke zama yaga wata kamar Muhabbat,da sauri ya dana kan motarsa wajanta yana zuwa yaga itace kuwa ai kam yasha gabanta, Muhabbat tana murmushi ta daga kanta saboda tana tunanin ko Hameed ne ,Kamal ya bud'e mota yafito Muhabbat tana ganin Kamal ne ta daure fuska,Kamal ya k"araso gabanta.
Yace "malama Muhabbat dama kina duniyar nan." Muhabbat ta murguda mai baki, tace "bansaniba ina ruwanka dani,malam bani hanya na wuce." Kamal yayi murmushi. yace "Allah yabaki hakuri ni bada fad'a nazo bah before I want to tell u some thing dama Hameed ne ya aikoni yace nagaya maki bashi da lafiya sosai so dama yanzu gidanku zanje sai gashi Allah yasa na ganki." Muhabbat Tace "nashga uku me yasa meshi jiya fa muna tare dama kenn bashida lafiya? "Muhabbat bata San lokaci da hawaye ya fara fita daga idonta bah. " kamal yace "so yanzu zaki biyo ni muje ki ganshi koh? "Muhabbat ta share hawayen idonta. tace"A'a kabari zanje saboda yanzu ina talla amma idan na sayar zanje." Kamal yace" haba Muhabbat don't worry indai kayan tallarki ne karki damu, yanzu idan nakoma ban kai'ki bah Muhabbat ai bakiyi ma Hameed adalci ba."Muhabbat tayi shru tana tunani. "A gaskiya idan har banje naduba yaya Hameed ba ban kyauta bah saboda yaya SHINE GATANA." Muhabbat duk cikin zuciyarta take magana , ahankali ta daga kai ta kalle kamal. Tace "toh ba damuwa muje naganshi. " Kamal yayi murmushi mugunta... Yace "yauwa ko kefa." Muhabbat bata sake yimashi magana bah ta nufe motarsa ta bud'e baya ta shga,Kamal ma yazagaya yashga yasa key yatada, yana cikin driving ya kalle muhabbat ta cikin mirror . yace " this girl today am gonna teach u a lesson."Muhabbat tace na'am magana kake."kamal yace "no kawai ina tunani ne ." tace toh. "Kamal yayi murmushi yace "since u don't know how to speak English I have sold u.
"Ba inda kamal ya nufa da Muhabbat sai mai kud'i hotel,yana zuwa Muhabbat ta dunga zaro ido saboda bata tab'a zuwa irin wannan asibitin bah, bama asibitin bah ko unguwar bata saniba duk yayon tallarta kuwa,kamal yayi parking d'in motarsa yafito sannan Muhabbat ta fito. Yace "toh munzo Muhabbat mushga ciki." Suna zuwa kamal.yace "toh tsya nan na amshi kati kinsan irin wannan asibitin ba'a bari mutane na shga sai an basu kati saboda tsaro." Muhabbat bata ce komai ba Kamal yajuya yanufe wajan receptionist don biyan kud'in d'aki ahankali ya juyo ya kalleta yana tunani ko tana kallonsa kwatakwata hankalinta baya wajansa da sauri ya biya kud'i aka bashi key d'akin da yakama,sai da yaje ya bud'e d'akin kafin yadawo. Yace" mata muje yana sama."Muhabbat ta bishi a baya sai da sukaje dai_dai kofar sannan. Yace "shga." tana shga Kamal bita da sauri ya rufe kofa Muhabbat cak ta tsya saboda yanda taga alamar d'akin bah asibiti bane da sauri ta juyo zata fita ina kamal yarufe kofa ,Muhabbat sai ta d'aure.tace "ina yaya Hameed d'in yake? " kamal ya kece da dariya. Yace "au wai kina tunani Hameed na nan toh kinyi kuskurin biyo ni don wallahi yau sai kinyi da nasanin sani na a duniya Muhabbat.
" Muhabbat ta fashe da kuka. tace"don Allah karufa man asiri wallahi ni ba yar iska bace. "Muhabbat takai hannunta zata bud'e kofa, Kamal ya rik'e mata hannunta ya fincikota ya jifata kan gadon d'akin, Muhabbat ta fasa wani irin ihu mai kar'fi......
Toh makaranta da alama kenn Allah yaba Kamal sa'a ?
®EXTREME HAUSA WRITER'S
NA MRS UMAR
MATAR MUTUM 81_85
[4/30,2:30PM] BY FATIMA
MATAR MUTUM
.
81_85
NA
MRS UMAR
Milan shiru tayi takasa magana ahankali Hameed yasake Muhabbat, akan yana sakenta kamar tana jira takai hannunta zata bud'e kofar, Hameed yayi saurin fuzgota takara fadawa jikinsa ya rufe kofar mota sannan ya tayar da motarsa Milan bata dadara bah .tace "wayyo duniya yau ina gani wani abu, yaya ai wannan soyayyar yan india kuke. " Hameed ya juyo ya wurga mata harara yace "Milan just keep quite or i will deal with u. " Milan tayi shru sai dariyar zuciya take da ta kalle Hameed ta cikin mirror suna hada ido sai ta sun kuyar da kai kasa ta keci da dariya, Muhabbat ko duk kunya ta kamata tarasa inda zata sa kanta saboda kunyar Milan, kanta tasa cikin cinyoyinta ta kasa d'ago kai, Hameed ya kalleta yayi murmushi ya girgiza kansa yaci gaba da driving d'insa , Milan ta sake kallon yayanta. Tace "which time will they put the date of ur marriage? " Hameed ya wurga mata harara. yace "I don't know Milan wlh kin cika surutu." Yana rufe baki dai_dai lokaci da motansu,, ta isa gate din islamiyya, yana tsyawa Muhabbat ta kai hannunta zata bud'e kofar mota Hameed ya rik'i hannunta . yace "ina zaki kike sauri? toh kitsya zamuyi magana dake yanzu." Muhabbat na so ta kwaci hannunta daga garesa amma takasa, taji rok'on maza ballatana soja, Muhabbat bata San lokaci da hawaye yadinga fita daga idonta bah . Milan tace "yaya please kabarta mutafi class.
" Hameed ya juyo ya wurga mata harara yace "ina ruwanki please just go, ki tafi yanzu zatazo, zamuyi magana da matata. " Milan ta yatsna fuska. Tace "yaya ai ba inda zani sai naji me zaka gaya mata. " cikin fushi Hameed ya daka mata tsawa. Yace " Milan ina wasa dake? "Milan ta turo baki ta bud'e mota tafita tana fushi, Muhabbat itama takai hannu zata bude kofar Hameed yasa key yarufe, tayi_tayi ta bud'e ta kasa haka ta hakura sai ta koma bashi hakuri idonta a kasa tana hawaye, ahankali Hameed ya juyo ya kalleta. Yace " please am sorry Muhabbat wallahi ba haka halina yake bah nayi haka ne don Milan ta tabbatar ina sonki but am sorry my sweet sister wallahi har yanzu ke kanwata ce , kuma maganar da zamuyi dama inaso nagaya maki nayi ma iyayena maganar aurenki sunce bah matsala sun aminci so d'an haka yanzu insha Allahu su Innah kawai suka rage kuma suma zamu tsya da addu'a ba za'a samu matsala bah. "Muhabbat ta daugo kai tana kallonsa har yanzu hawaye fita yake a idonta , Hameed ya ciro Hanki ya dago fuskarta yafara share mata hawayen idonta, Muhabbat bata san lokaci da ta k'ara fashewa da kuka bah, ta fada jikin Hameed...
Tace " wallahi yaya na tabbata indai Innah na raye toh wallahi bazata barni nayi aure bah tayi wannan alkawarin. " maganar da Muhabbat keyi yak'ara sawa ta bashi tausayi , ahankali ya dago hannunsa ya fara bubuga bayanta tamkar jaririya yana fad'in. " ya isa kukan haka Muhabbat ai duk abin Innah batafi k'arfin Allah bah, inaso ki sani idan Allah yace ni mijinki ne toh bah Wanda ya isa ya hana , shi yasa hausawa ke cewa MATAR MUTUM KABARINSA ,Muhabbat idan har Allah yace ni mijinki ne toh bah Wanda ya isa ya hana duk duniyar nan...
"Sannan ya dago ta daga jikinsa yafara share mata hawaye yana bata bakin har ta dai na kuka sannan yabud'e mata k'ofar mota, tafita abinta, tana zuwa ta samu Milan zaune Muhabbat tayi mamakin yanda ta ganta, saboda ba alamar fushi a fuskarta sai ma murmushi,haka ta karsa wajenta suna cikin fira har malam yashgo bayan sun gama karatu aka tashsu kowace ta kama hanyar gida, Milan tana zuwa gida ta samu Hameed zaune a falo shida mom suna fira tayi sallama sannan ta karasa ta zauna kusa da mom, ta daga ido ta kalle Hameed ta kece da dariya Hameed ya d'aure fuska Milan tana ganin haka ta tashi ta haura sama....
**************************
Dady bayan ya tashi office ,bah inda ya wuce sai gidan mahaifin Kamal don yasanar dashi Hameed ya samu mata kumasu tsyar da magana ranar da zasuje, dady yayi sa'a yasamu mahaifin Kamal yayi masa tarba sosai , bayan sungaisa.. dady yace " dama Alhaji akan maganar danka yakawoni saboda yasamu matar aure shyasa nace bari nazo na gaya maka sai muje ayi magana. "Alhaji yace " kai amma naji dadi yarinyar ina ce, kuma waye mahaifinta? "Dady yayi ajiyar zuciya sannan. Yace"Muhabbat ba Yar kowa bace asali ma ita Yar talla ce. " nan fa dady yayi ma mahaifin kamal bayani ko wacece Muhabbat, tunda mahaifin kamal yaji wacece Muhabbat ya tausaya mata sosai . yace "toh Allah yasanya alkairi...
Hummmmm tur k'ashi ashe duk maganar da su dady keyi a kunnan kamal yana tsye yana jinsu, kawai sai yajuya ya fita. yace" ai wlh Hameed in kasan wata toh baka San wata bah sai nasaka KAYI NADAMA wallahi......
Toh makaranta ko wane matak'i kamal zai dauka?
®EXTREME HAUSA WRITER'S
NA MRS UMAR
MATAR MUTUM
.
81_85
NA
MRS UMAR
Milan shiru tayi takasa magana ahankali Hameed yasake Muhabbat, akan yana sakenta kamar tana jira takai hannunta zata bud'e kofar, Hameed yayi saurin fuzgota takara fadawa jikinsa ya rufe kofar mota sannan ya tayar da motarsa Milan bata dadara bah .tace "wayyo duniya yau ina gani wani abu, yaya ai wannan soyayyar yan india kuke. " Hameed ya juyo ya wurga mata harara yace "Milan just keep quite or i will deal with u. " Milan tayi shru sai dariyar zuciya take da ta kalle Hameed ta cikin mirror suna hada ido sai ta sun kuyar da kai kasa ta keci da dariya, Muhabbat ko duk kunya ta kamata tarasa inda zata sa kanta saboda kunyar Milan, kanta tasa cikin cinyoyinta ta kasa d'ago kai, Hameed ya kalleta yayi murmushi ya girgiza kansa yaci gaba da driving d'insa , Milan ta sake kallon yayanta. Tace "which time will they put the date of ur marriage? " Hameed ya wurga mata harara. yace "I don't know Milan wlh kin cika surutu." Yana rufe baki dai_dai lokaci da motansu,, ta isa gate din islamiyya, yana tsyawa Muhabbat ta kai hannunta zata bud'e kofar mota Hameed ya rik'i hannunta . yace "ina zaki kike sauri? toh kitsya zamuyi magana dake yanzu." Muhabbat na so ta kwaci hannunta daga garesa amma takasa, taji rok'on maza ballatana soja, Muhabbat bata San lokaci da hawaye yadinga fita daga idonta bah . Milan tace "yaya please kabarta mutafi class.
" Hameed ya juyo ya wurga mata harara yace "ina ruwanki please just go, ki tafi yanzu zatazo, zamuyi magana da matata. " Milan ta yatsna fuska. Tace "yaya ai ba inda zani sai naji me zaka gaya mata. " cikin fushi Hameed ya daka mata tsawa. Yace " Milan ina wasa dake? "Milan ta turo baki ta bud'e mota tafita tana fushi, Muhabbat itama takai hannu zata bude kofar Hameed yasa key yarufe, tayi_tayi ta bud'e ta kasa haka ta hakura sai ta koma bashi hakuri idonta a kasa tana hawaye, ahankali Hameed ya juyo ya kalleta. Yace " please am sorry Muhabbat wallahi ba haka halina yake bah nayi haka ne don Milan ta tabbatar ina sonki but am sorry my sweet sister wallahi har yanzu ke kanwata ce , kuma maganar da zamuyi dama inaso nagaya maki nayi ma iyayena maganar aurenki sunce bah matsala sun aminci so d'an haka yanzu insha Allahu su Innah kawai suka rage kuma suma zamu tsya da addu'a ba za'a samu matsala bah. "Muhabbat ta daugo kai tana kallonsa har yanzu hawaye fita yake a idonta , Hameed ya ciro Hanki ya dago fuskarta yafara share mata hawayen idonta, Muhabbat bata san lokaci da ta k'ara fashewa da kuka bah, ta fada jikin Hameed...
Tace " wallahi yaya na tabbata indai Innah na raye toh wallahi bazata barni nayi aure bah tayi wannan alkawarin. " maganar da Muhabbat keyi yak'ara sawa ta bashi tausayi , ahankali ya dago hannunsa ya fara bubuga bayanta tamkar jaririya yana fad'in. " ya isa kukan haka Muhabbat ai duk abin Innah batafi k'arfin Allah bah, inaso ki sani idan Allah yace ni mijinki ne toh bah Wanda ya isa ya hana , shi yasa hausawa ke cewa MATAR MUTUM KABARINSA ,Muhabbat idan har Allah yace ni mijinki ne toh bah Wanda ya isa ya hana duk duniyar nan...
"Sannan ya dago ta daga jikinsa yafara share mata hawaye yana bata bakin har ta dai na kuka sannan yabud'e mata k'ofar mota, tafita abinta, tana zuwa ta samu Milan zaune Muhabbat tayi mamakin yanda ta ganta, saboda ba alamar fushi a fuskarta sai ma murmushi,haka ta karsa wajenta suna cikin fira har malam yashgo bayan sun gama karatu aka tashsu kowace ta kama hanyar gida, Milan tana zuwa gida ta samu Hameed zaune a falo shida mom suna fira tayi sallama sannan ta karasa ta zauna kusa da mom, ta daga ido ta kalle Hameed ta kece da dariya Hameed ya d'aure fuska Milan tana ganin haka ta tashi ta haura sama....
**************************
Dady bayan ya tashi office ,bah inda ya wuce sai gidan mahaifin Kamal don yasanar dashi Hameed ya samu mata kumasu tsyar da magana ranar da zasuje, dady yayi sa'a yasamu mahaifin Kamal yayi masa tarba sosai , bayan sungaisa.. dady yace " dama Alhaji akan maganar danka yakawoni saboda yasamu matar aure shyasa nace bari nazo na gaya maka sai muje ayi magana. "Alhaji yace " kai amma naji dadi yarinyar ina ce, kuma waye mahaifinta? "Dady yayi ajiyar zuciya sannan. Yace"Muhabbat ba Yar kowa bace asali ma ita Yar talla ce. " nan fa dady yayi ma mahaifin kamal bayani ko wacece Muhabbat, tunda mahaifin kamal yaji wacece Muhabbat ya tausaya mata sosai . yace "toh Allah yasanya alkairi...
Hummmmm tur k'ashi ashe duk maganar da su dady keyi a kunnan kamal yana tsye yana jinsu, kawai sai yajuya ya fita. yace" ai wlh Hameed in kasan wata toh baka San wata bah sai nasaka KAYI NADAMA wallahi......
Toh makaranta ko wane matak'i kamal zai dauka?
®EXTREME HAUSA WRITER'S
NA MRS UMAR
MATAR MUTUM 76_80
[4/27,8:00PM] BY FATIMA
MATAR MUTUM
76_80
NA
MRS UMAR
Mom tace toh shikenan Alhaji , Allah yasa hakashi ne mafi alkairi. Dady yace"yauwa ko kefa Allah yabasa sa'ar taimakon da kayi niya, so don haka yanzu in nafita office zanje nasamu mahaifin kamal sai muje a ayi maganar aure, so when are u going back to port Harcourt?
"Hameed yayi ajiyar zuciya sannan, yace "Dad am going back in the next 4 days,insha Allah sannan hutunmu yakare. "
Dady yace "ok toh Allah yakaimu yafin lokaci zamu tseyar da lokaci aurenku insha Allah...
Mom tace" toh yaushe zaka kawo man ita mugaisa? " Hameed Yayi murmushi yace " mom ai islamiyyarsu daya da Milan ai tasan Muhabbat. " Hameed yana fad'i sunan Muhabbat dai_dai lokaci da Milan zata shgo falo da gudu ta k'araso ta fada jikin Hameed.
Tace "laaa yaya Ashe kasan Muhabbat shyasa ina gaya maka sunanta sai da kazabura yaya kenn. " Hameed ya daure fuska. yace "ke bansan shermen banza go and get ready to islamiyya, zan kaiki yanzu. " hummmmm yaya kace kanaso kaga Muhabbat dai.
"Hameed ya wurga mata harara. Mom tace "a'a dakata ai gaskiya ta fada. Hameed yace " ai mom keki'ke sakatar da wannan yarinyar.
"Dukkansu suka sa dariya har da dady, Milan ta tashi da gudu ta haura sama don sa kayan islamiyya,Hameed ma dakinsa yanufa Dan watsa ruwa, dady kuwa zama sukai shida mom suna shawara akan yanda Hameed har ya aminci da Muhabbat gaskiya sun godema Allah da yabasu da irin Hameed,
Suna cikin fira sai ga Hameed sun fito shida Milan yana rik'e da hannunta,dady yadube ta. Yace " toh sarki rigima har an fito? Toh Hameed in kaje ka gaida Muhabbat..
"Hameed yasosa k'eya yace ai dady bah wajenta zanje bah, zankai Milan ne kawai sai nadawo. Dady yace " ok toh sai kun dawo. "Dukkansu suka amsa da toh dady, sannan suka fito Hameed ya bud'e mota yashga Milan itama haka sannan yayi ma mai gadi hon yabud'e mai gate suka fita, suna tafiya a moto suna fira,
Sun kusan zuwa islamiyya kenan Hameed ya yanke wata hanya, Milan ta bud'e baki. Tace " yaya ina kuma zaka anan? "Hameed ya wurga mata harara yace "sa ido kiyi kallo, yana gama maganar dai_dai lokaci da Hameed yayi parking din motarsa k'ofar gidansu Muhabbat.
Minal tace " laaa yaya ina ne nan? "Hameed yace " fito kiga Ko ina ne. "Suna fitowa dai_dai lokacin da wani yaro zai wuce, Hameed yak'irasa. Yace "kai don Allah shga nan kace ana kiran Muhabbat...
" yaron yashga yasamu Innah zaune tana gyaran gyada, yayi sallama. Yace "wai wani mutumi yace" yana k'iran Muhabbat. "Innah tayi shru sai can kuma ta tuna wani abu sai tace "kace ga tanan xuwa , Innah ta dube Muhabbat..
Tace "Muhabbat bakiji ana k'iranki a waje bah, " hummmmm Muhabbat ai kasa magana tayi sai kawai ta sak'i baki tana kallon innah, don mamaki take yanda halin Innah yasauya say'i daya, cikin ranta kuwa cewa take ya Allah yasa halin Innah ya chanza, tana cikin tunani Innah ta sake yi mata magana ahankali ta tashi don fita taga waye,
Milan ta kalli yayanta, tace "au dama yaya kace gidansu Muhabbat zakazo? " Hameed ya wurga mata harara, yace "Milan kin cika surutu. " Toh yaya daga fad'ar gaskiya, "tana rufe baki sai ga Muhabbat tafito, tana fitowa Milan ta bud'e kofar mota tafito da gudu. Tace " Aunty Muhabbat kenn dama Ashe ke'ce matar da yaya zai aura baki gaya man bah? "Muhabbat tayi murmushi. tace " au shiya gaya maki ni zai aura? "Kafin Milan ta bata amsa Hameed yabata amsa. Yace "eh nina gaya mata, Dan haka yanzu jike shrin islamiyya zamu wuce da ke. " Muhabbat ta zaro idanuwa.. Tace "ai ni bah yanzu zanje bah sai anjima. " Hameed ya daure fuska yace "kishga kifito muna jiranki yanzu. " Muhabbat dataga Hameed ya daure fuska yasa ta wuce cikin gida don zuwa ta gaya ma Innah tana zuwa ta zamu Innah zaune inda tabarta, tana zuwa Innah ta daga kai ta kalleta, Muhabbat tsyi tayi ta kasa magana don dugun fadan Innah,
Innah kamar ta sani. Tace "lafiya kika tsya man a kai? " Muhabbat ta fara inda_inda. Tace "Innah dama.... " toh dama me? Muhabbat tace "Innah dama yaya Hameed ne yazo da kawarsa yace " wai in nashrya nazo su wuce dani islamiyya. "Innah tayi murmushi tace toh miye Muhabbat ai kutafi kawai, sai kindawo. " Muhabbat tace toh. " tafito abinta.
" ni kaina sai da nace gaskiya Innah ta sake hali Allah yasa da gaskene. Bayan ta fito ta nufi motar Hameed dama suna tsyi shida minal suna fira, Hameed yabud'e kofar mota yashga Milan zata shga gaba, Hameed yace "mai zakiyi haba don Allah malama koma baya ai yanzu matata zata shga gaban motata. " Milan tasake baki tana kallon yayanta, don taga say'i daya yayanta yasake hak'ida. Tace "ok . "ta koma baya abinta Muhabbat kuwa tsyawa tayi ta kasa shga sai da takai Hameed da yaga bata da niyar shiga yasa yafito ya bud'e mata kofar motar yakamata yasata a ciki, Milan ta ke'ce da dariya tace "wayyo yaya wannan irin Luv haka motarma bazata iya shga bah sai kasata wayyo ai in nakoma gida sai naba mom labari. "Hameed bai mata magana bah ya zagaya yashga mota, itako Muhabbat kunya duk ta kamata, sai da yashga sannan ya fizgu Muhabbat jikinsa ya rungumita minal ta zaro ido, Muhabbat tasake k'ara tace " nashga uku miye haka yaya? Ahankali yadagota ya kalle milan dake baya yace "Milan yanzu sai ki gaya ma mom da kyau na rungumi matata koh!!!!!!!
EXTREME HAUSA WRITER
NA MRS UMAR
MATAR MUTUM
76_80
NA
MRS UMAR
Mom tace toh shikenan Alhaji , Allah yasa hakashi ne mafi alkairi. Dady yace"yauwa ko kefa Allah yabasa sa'ar taimakon da kayi niya, so don haka yanzu in nafita office zanje nasamu mahaifin kamal sai muje a ayi maganar aure, so when are u going back to port Harcourt?
"Hameed yayi ajiyar zuciya sannan, yace "Dad am going back in the next 4 days,insha Allah sannan hutunmu yakare. "
Dady yace "ok toh Allah yakaimu yafin lokaci zamu tseyar da lokaci aurenku insha Allah...
Mom tace" toh yaushe zaka kawo man ita mugaisa? " Hameed Yayi murmushi yace " mom ai islamiyyarsu daya da Milan ai tasan Muhabbat. " Hameed yana fad'i sunan Muhabbat dai_dai lokaci da Milan zata shgo falo da gudu ta k'araso ta fada jikin Hameed.
Tace "laaa yaya Ashe kasan Muhabbat shyasa ina gaya maka sunanta sai da kazabura yaya kenn. " Hameed ya daure fuska. yace "ke bansan shermen banza go and get ready to islamiyya, zan kaiki yanzu. " hummmmm yaya kace kanaso kaga Muhabbat dai.
"Hameed ya wurga mata harara. Mom tace "a'a dakata ai gaskiya ta fada. Hameed yace " ai mom keki'ke sakatar da wannan yarinyar.
"Dukkansu suka sa dariya har da dady, Milan ta tashi da gudu ta haura sama don sa kayan islamiyya,Hameed ma dakinsa yanufa Dan watsa ruwa, dady kuwa zama sukai shida mom suna shawara akan yanda Hameed har ya aminci da Muhabbat gaskiya sun godema Allah da yabasu da irin Hameed,
Suna cikin fira sai ga Hameed sun fito shida Milan yana rik'e da hannunta,dady yadube ta. Yace " toh sarki rigima har an fito? Toh Hameed in kaje ka gaida Muhabbat..
"Hameed yasosa k'eya yace ai dady bah wajenta zanje bah, zankai Milan ne kawai sai nadawo. Dady yace " ok toh sai kun dawo. "Dukkansu suka amsa da toh dady, sannan suka fito Hameed ya bud'e mota yashga Milan itama haka sannan yayi ma mai gadi hon yabud'e mai gate suka fita, suna tafiya a moto suna fira,
Sun kusan zuwa islamiyya kenan Hameed ya yanke wata hanya, Milan ta bud'e baki. Tace " yaya ina kuma zaka anan? "Hameed ya wurga mata harara yace "sa ido kiyi kallo, yana gama maganar dai_dai lokaci da Hameed yayi parking din motarsa k'ofar gidansu Muhabbat.
Minal tace " laaa yaya ina ne nan? "Hameed yace " fito kiga Ko ina ne. "Suna fitowa dai_dai lokacin da wani yaro zai wuce, Hameed yak'irasa. Yace "kai don Allah shga nan kace ana kiran Muhabbat...
" yaron yashga yasamu Innah zaune tana gyaran gyada, yayi sallama. Yace "wai wani mutumi yace" yana k'iran Muhabbat. "Innah tayi shru sai can kuma ta tuna wani abu sai tace "kace ga tanan xuwa , Innah ta dube Muhabbat..
Tace "Muhabbat bakiji ana k'iranki a waje bah, " hummmmm Muhabbat ai kasa magana tayi sai kawai ta sak'i baki tana kallon innah, don mamaki take yanda halin Innah yasauya say'i daya, cikin ranta kuwa cewa take ya Allah yasa halin Innah ya chanza, tana cikin tunani Innah ta sake yi mata magana ahankali ta tashi don fita taga waye,
Milan ta kalli yayanta, tace "au dama yaya kace gidansu Muhabbat zakazo? " Hameed ya wurga mata harara, yace "Milan kin cika surutu. " Toh yaya daga fad'ar gaskiya, "tana rufe baki sai ga Muhabbat tafito, tana fitowa Milan ta bud'e kofar mota tafito da gudu. Tace " Aunty Muhabbat kenn dama Ashe ke'ce matar da yaya zai aura baki gaya man bah? "Muhabbat tayi murmushi. tace " au shiya gaya maki ni zai aura? "Kafin Milan ta bata amsa Hameed yabata amsa. Yace "eh nina gaya mata, Dan haka yanzu jike shrin islamiyya zamu wuce da ke. " Muhabbat ta zaro idanuwa.. Tace "ai ni bah yanzu zanje bah sai anjima. " Hameed ya daure fuska yace "kishga kifito muna jiranki yanzu. " Muhabbat dataga Hameed ya daure fuska yasa ta wuce cikin gida don zuwa ta gaya ma Innah tana zuwa ta zamu Innah zaune inda tabarta, tana zuwa Innah ta daga kai ta kalleta, Muhabbat tsyi tayi ta kasa magana don dugun fadan Innah,
Innah kamar ta sani. Tace "lafiya kika tsya man a kai? " Muhabbat ta fara inda_inda. Tace "Innah dama.... " toh dama me? Muhabbat tace "Innah dama yaya Hameed ne yazo da kawarsa yace " wai in nashrya nazo su wuce dani islamiyya. "Innah tayi murmushi tace toh miye Muhabbat ai kutafi kawai, sai kindawo. " Muhabbat tace toh. " tafito abinta.
" ni kaina sai da nace gaskiya Innah ta sake hali Allah yasa da gaskene. Bayan ta fito ta nufi motar Hameed dama suna tsyi shida minal suna fira, Hameed yabud'e kofar mota yashga Milan zata shga gaba, Hameed yace "mai zakiyi haba don Allah malama koma baya ai yanzu matata zata shga gaban motata. " Milan tasake baki tana kallon yayanta, don taga say'i daya yayanta yasake hak'ida. Tace "ok . "ta koma baya abinta Muhabbat kuwa tsyawa tayi ta kasa shga sai da takai Hameed da yaga bata da niyar shiga yasa yafito ya bud'e mata kofar motar yakamata yasata a ciki, Milan ta ke'ce da dariya tace "wayyo yaya wannan irin Luv haka motarma bazata iya shga bah sai kasata wayyo ai in nakoma gida sai naba mom labari. "Hameed bai mata magana bah ya zagaya yashga mota, itako Muhabbat kunya duk ta kamata, sai da yashga sannan ya fizgu Muhabbat jikinsa ya rungumita minal ta zaro ido, Muhabbat tasake k'ara tace " nashga uku miye haka yaya? Ahankali yadagota ya kalle milan dake baya yace "Milan yanzu sai ki gaya ma mom da kyau na rungumi matata koh!!!!!!!
EXTREME HAUSA WRITER
NA MRS UMAR
MATAR MUTUM 71_75
[4/23,5:30PM] BY FATIMA
MATAR MUTUM
. 71_75
NA
MRS UMAR
Muhabbat tana cikin kuka,sai ga mahaifinta ya dawo daga kasuwa. Tunda ya hangota, yasan akwai abinda ya faru,da sauri yak'araso wajenta,
Yace " toh saba'ba yau kuma me kikayi mata? "Da sauri tamik'e tsayi.
saboda tasan da innah da abbanta duk tafiyarsu dayace sai dai ba'bbanci shi mahaifinta ne kuma duk abinda yakeyi bah acikin haiyacinsa bane, yace "toh munafika mushga cikin yaja hannuta suka shga. Tunda ga zaure yake kiran sunan Innah....
Kamar tana jira ta amsa, yace " mata fito me yafaru yau kuma ke da wannan Yar duniyar yar? "Innah ta yatsina fuska, tace " wai daga tayi bak'o sai tace wai bazataje bah. shine nake mata fad'a shine fa tafita tana fushi,tafi son duk wanda yazo. ya zagemu ace munk'i yimata aure,
"Muhabbat sakin baki tayi tana kallo Innah cikin ban mamaki, tace " toh yau kuma Innah ta chanza magana haka cikin kwanciyar hankali. hummm na tabbata Innah akwai abinda zata kulla," Muhabbat duk acikin zuciyarta take wannan maganar....
"Abba yajuya ya kalli Muhabbat, yace" au dama saboda wannan maganar kika zauna a waje. Saboda kija mata zagi wajen jama'a. Munafika mai bak'in hali, "Lami tafito daga dakin Innah, tace "haba malam ai zagin ya isa haka yariya ce fa. abita a sanu, "ko yanzu Muhabbat mamaki maganarsu ke bata,
"Abba ya kada kanshi. yashga daki, Innah tajuya ta kalli Muhabbat, tace "ai sai ki shga cikin koh, Muhabbat tace "toh,
Lami tace" wa Innah ni zan tafi gida, " Innah ta rako Lami har zauren gidan, "sannan Lami tace " toh kinji abinda na gaya maki. idan wannan dan iskan yadawo yana Neman. auren wannan ballagazar toh ki nuna kinfi kowa murna,saboda ko mutuwa yayi bah wanda zaice da sa hannunmu aciki, Innah tace amma Lami zan iya hakuri har ya kawu kudin auren wannan shgeya kuwa, "Lami tayi murmushi tace" ai hakuri zaki har mucinma gurinmu..
saboda bana so ya mutu a garin nan.za'a iya zarginmu, Innah tace "toh shkenn na hakura. kigaida gida.....
****************
Hameed gida ya nufa yana zuwa yayi sa'a. su dady na zaune a falo. gabansa sai dakan uku_uku yake. yana tunanin ko dady bazai aminci bah da ya aure Muhabbat...
Saboda idan har yaji ita yar talla ce. Ahankali Hameed ya zauna saman kujera.yagaishe da su sannan yadube dady,
yace "dad I what to speak to u about some thing very important, dady yace " ina jinka, Hameed yace "dama dady akan wata yariya ne da na samu zan aura, dady yace " kai my son am very happy. Yarinyar waye kuma waye mahaifinta? "Hameed yayi shru yana tunani, dady yace" kai nake jira Hameed,
Hameed yace "dad ita ba yar kowa bace.mahaifinta talaka ne yariyar zan aureta ne akan wani dalili mai kar'fi, dad "yace meye dalilin naka na auranta? "Hameed yayi ajiyar zuciya yace "wallahi abinda yasa zan aure Muhabbat.yarinyar tana cikin wahala kuma mahaifiyarta bata gidan. Dady tseya kuji dalilin da yasa zan aure Muhabbat!!!!!!!?
"Nan fa Hameed ya fad'a ma mahaifinsa ko wacece Muhabbat, "kafin dady ya fara magana mom ta fara, tace " ai wannan maganar banza ne karasa warda zaka aura sai Yar talla. Ina da sake,
Dady yace "dakata saratu ai MATAR MUTUM kabarinsa. idan Allah yace Muhabbat matar Hameed ce bah wanda ya isa ya hana duk duniyar nan!!!!!!
Please masu kirana akan cigaban MATAR MUTUM am very sorry insha Allah zan karasa....
EXTREME HAUSA WRITER
NA MRS UMAR
MATAR MUTUM
. 71_75
NA
MRS UMAR
Muhabbat tana cikin kuka,sai ga mahaifinta ya dawo daga kasuwa. Tunda ya hangota, yasan akwai abinda ya faru,da sauri yak'araso wajenta,
Yace " toh saba'ba yau kuma me kikayi mata? "Da sauri tamik'e tsayi.
saboda tasan da innah da abbanta duk tafiyarsu dayace sai dai ba'bbanci shi mahaifinta ne kuma duk abinda yakeyi bah acikin haiyacinsa bane, yace "toh munafika mushga cikin yaja hannuta suka shga. Tunda ga zaure yake kiran sunan Innah....
Kamar tana jira ta amsa, yace " mata fito me yafaru yau kuma ke da wannan Yar duniyar yar? "Innah ta yatsina fuska, tace " wai daga tayi bak'o sai tace wai bazataje bah. shine nake mata fad'a shine fa tafita tana fushi,tafi son duk wanda yazo. ya zagemu ace munk'i yimata aure,
"Muhabbat sakin baki tayi tana kallo Innah cikin ban mamaki, tace " toh yau kuma Innah ta chanza magana haka cikin kwanciyar hankali. hummm na tabbata Innah akwai abinda zata kulla," Muhabbat duk acikin zuciyarta take wannan maganar....
"Abba yajuya ya kalli Muhabbat, yace" au dama saboda wannan maganar kika zauna a waje. Saboda kija mata zagi wajen jama'a. Munafika mai bak'in hali, "Lami tafito daga dakin Innah, tace "haba malam ai zagin ya isa haka yariya ce fa. abita a sanu, "ko yanzu Muhabbat mamaki maganarsu ke bata,
"Abba ya kada kanshi. yashga daki, Innah tajuya ta kalli Muhabbat, tace "ai sai ki shga cikin koh, Muhabbat tace "toh,
Lami tace" wa Innah ni zan tafi gida, " Innah ta rako Lami har zauren gidan, "sannan Lami tace " toh kinji abinda na gaya maki. idan wannan dan iskan yadawo yana Neman. auren wannan ballagazar toh ki nuna kinfi kowa murna,saboda ko mutuwa yayi bah wanda zaice da sa hannunmu aciki, Innah tace amma Lami zan iya hakuri har ya kawu kudin auren wannan shgeya kuwa, "Lami tayi murmushi tace" ai hakuri zaki har mucinma gurinmu..
saboda bana so ya mutu a garin nan.za'a iya zarginmu, Innah tace "toh shkenn na hakura. kigaida gida.....
****************
Hameed gida ya nufa yana zuwa yayi sa'a. su dady na zaune a falo. gabansa sai dakan uku_uku yake. yana tunanin ko dady bazai aminci bah da ya aure Muhabbat...
Saboda idan har yaji ita yar talla ce. Ahankali Hameed ya zauna saman kujera.yagaishe da su sannan yadube dady,
yace "dad I what to speak to u about some thing very important, dady yace " ina jinka, Hameed yace "dama dady akan wata yariya ne da na samu zan aura, dady yace " kai my son am very happy. Yarinyar waye kuma waye mahaifinta? "Hameed yayi shru yana tunani, dady yace" kai nake jira Hameed,
Hameed yace "dad ita ba yar kowa bace.mahaifinta talaka ne yariyar zan aureta ne akan wani dalili mai kar'fi, dad "yace meye dalilin naka na auranta? "Hameed yayi ajiyar zuciya yace "wallahi abinda yasa zan aure Muhabbat.yarinyar tana cikin wahala kuma mahaifiyarta bata gidan. Dady tseya kuji dalilin da yasa zan aure Muhabbat!!!!!!!?
"Nan fa Hameed ya fad'a ma mahaifinsa ko wacece Muhabbat, "kafin dady ya fara magana mom ta fara, tace " ai wannan maganar banza ne karasa warda zaka aura sai Yar talla. Ina da sake,
Dady yace "dakata saratu ai MATAR MUTUM kabarinsa. idan Allah yace Muhabbat matar Hameed ce bah wanda ya isa ya hana duk duniyar nan!!!!!!
Please masu kirana akan cigaban MATAR MUTUM am very sorry insha Allah zan karasa....
EXTREME HAUSA WRITER
NA MRS UMAR
Subscribe to:
Posts (Atom)