*MAZA DA MULKI*
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAƘAMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
__________________________________
_story and written by_
*MRS OMAR*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
_page 9_
_Wannan page naku ne yan group ɗin Khalesat Haydar nagode da irin son da kuke nunawa novel ɗi na, Thank u all_
Muryarta na rawa ta furta'
“Kai dogon gaye what are you doing in my house are you mad a...?”
Maganarta ta tsaya ne sakamakon maganar Adda data daki dodon kunnenta.
“Daughter keda wa kike ta faman faɗa haka? A'a Affan yau kaine a gidan namu sannu da zuwa.”
Gimbiya Feedoh sakin baki tayi tana kallon Adda cikin zuciyarta take faɗin
“Dama Adda tasan dogon gaye kenan ko yau ce ranar da ya fara zuwa wajenta no!! in yau ce ranar da ya fara zuwa wajenta ai bai kamata ta faɗi sunansa direct bah..
“Fee! tunanin me kike haka inata magana.?”
Da sauri ta dawo daga tunanin da take saboda maganar da Adda tayi mata da ƙk'arfi, cikin sanyin jiki ta zauna ɗaya daga cikin kujerun dake parlour, yayin da itama Adda ta zauna ɗaya daga cikin kujerar da ke fuskantar Affan tana murmushi ta kashe mashi ido ɗaya.
“Adda dama kinsan wannan mutumin ne?”
“Kinjiki Fee da wata magana ai Affan kamar ɗa yake a wajena, saboda ɗan ƙk'awata ne Hajiya Aisha yana yawan zuwa gidan nan gaisheni saboda yaron yana da hankali sosai, kin sanshi kenan?”.
Da sauri gimbiya Feedoh ta kalleshi saboda duk maganar da Adda keyi idon Feedoh na kanta, shima ita yake kallo, cikin isa ta mik'e tana tafiya saida takai daidai ƙk'ofar shiga bedroom ɗin Adda tace'
“Bansanshi bah just yaso yayi min kama da wani Stupid boy ne..”
Ran dogon gaye ya ɓaci dan dai babu yanda zaya yi yasa yayi shiru, Adda ta kalleshi ta fashe da dariya tace'
“Yanzu muka fara wasan.
Sukayi dariya dukkansu, sun daɗe suna fira kafin yayi mata sallama ya fita ita kuma ta nufi ɗakinta wajen gimbiya Feedoh koda ta shiga ta sameta tana barci,
dai_dai lokacin da zai fita yaci ƙkaro da Hindu abin ya bata mamaki da ta ganshi ya fito daga ɗakin Adda shiko suna haɗa ido ya watsa mata harara,
cikin zuciyarta take faɗin “Anya gimbiya tasan dogon gaye yazo wajen Adda ko naje na gaya mata, no!! nasan in na gaya mata bazata yarda dani bah, saboda yanda gimbiya ke son Adda zata iya komai a kanta, toh ko Nom zan faɗawa, no idan na gayawa mom hankalinta zai tashi sannan zata gano inda ɗiyarta ke zuwa, saboda duk uwa ta gari baza taso ɗanta na zuwa zumburash bah, ballantana ɗiya mace, oh my God ya Allah karka ba Adda sa'a akan gimbiya Feedon Allah kodan halin mahaifiyarta masu kyau..
Maganar Hindu duk a zuciyarta take yinsu bata san lokacin da idanunta suka fara zubar da hawaye bah.....
_After two days_
Gimbiya Feedoh a yau ji take kamar ta mutu dan haushi saboda duk hanyar da zata bi dan ta fasa tafiyar amma abin yaci tura, Mai Martaba yace dole sai taje har iya ta fada mawa watau mahaifiyar Mai Martaba, amma itama din sai bata bata goyan baya bah, shiyasa ta hakura zata tafi ba dan ranta yaso bah,....
*ADAMAWA YOLA*
Misalin ƙk'arfe 2:00pm dai_dai flight ɗinsu gimbiya ya sauka cikin airport ɗin dake cikin garin yola,
suna isa dama already Dad yasa abokinsa ya turo dirvenshi ya daukesu ya wuce dasu k'auyen, bayan ya ƙkwashe kayansu yasa a mota sannan ya buɗe masu ƙk'ofar motar suka shiga ita dai Hindu babu ruwanta sai yanda akayi da ita,
tafiya sukayi mai nisa kafin suka ɗauke hanyar wani kauye mai suna *WURO NYOMBE* kauye ne sosai saboda garin duk ramune da jar k'asa, haushi ne ya ƙk'ara kamata yanda motar ke zalle duk tabi ta gaji, birkin da driven ya taka ne yasasu suka tsorata ba kamar gimbiya, wani tsoho ne ke shirin ya ƙk'etare hanyar baima kula da mota bah saboda yasan ba koda yaushe mota ke bin hanyar bah, shiyasa ya tafi zai ketare babu ruwanshi da duba hanya,
da sauri wani matashin yaro na kan Bicycle ɗinshi yayi sauri ya yarda keken ya nufi wajen tsohon, mai keken yaro ne matashi wanda shekarunshi bazasu wuce 23 bah, dogo ne fari tas yana da hanci idonshi sexy eyes ne sumar kanshi a ƙkwance take saidai an mashi irin askin nan na zamani mai suna punk bashi da kiba amma yana da fadin ƙkirji, kayan jikinshi kanana ne idan ka ganshi bazaka ɗauka ɗan kauye bane saboda ko a birni a talakkance irin kayan da zaisa kenan,
cikin zafin rai ya nufi motar da sauri driven ya buɗe ƙkofa zai fito gimbiya ta hanashi.
"Kai wane irin ɗan iskan driven ne da baka kallon gabanka yanzu da ka bigeshi me zaka ce..”
"Dan Allah kayi hakuri wallahi ban kula dashi bane am....”
Cikin zafin rai gimbaya ta fara magana
"Karma ya hakura mana dan Allah zo kaja mota mutafi."
Maganar gimbiya ce ta daki dodon kunanshi cikin zafin rai ya ɓalli marfin ƙkofar da take zaune.
"Au sai yanzu nagane ba ɗan iskan driven bane ashe kece 'yar iskar.
"Kai!! kasan koni wacece da har kake zagina toh wallahi kajawa kanka da duk wani family ɗinka bala'i saboda ubana zai iya yin komai saboda ni.
"Toh ina ruwana waye uban naki idan har kin isa inaso yau ɗin nan naga duk matanen dake kauyen nan kinsa an gama dasu."
Wani matashi yaro ne wanda bazai wuce sa'arshi bah yazo yana bashi hakuri.
"Haba Balatoni ai bai kamata kana faɗa da mace bah, ɗan Allah baiwar Allah kiyi hakuri, tsaki taja ta buga ƙkofar motar yayinda driven yaja motar da sauri ita dai Hindu yunwar cikinta ma ta isheta......
*N.W.A*
Fateen......
Friday, 14 April 2017
MAZA DA MULKI MATA DA TAK'AMA 8
MAZA DA MULKI*
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAƘAMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
__________________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
```page 8```
This page is urs my sweet *JEEDDH ALIYU* because you love me so much, yes thank you i will never forget you in my life, *FATIJIDDAH* i love u....
Cikin shu'umin murmushinta ta fara magana, duk magana ɗaya aiki ce a wajenta,
"Hmm! dogon gaye, you will never understand me, look at me, and look at you, zakaga da banbanci, so I'm warning you, stay away from me, this is my last Warning, aikin banza..”
Tana rufe baki tayi ball da table ɗin dake wajen wanda har sai da ya bigeshi ta juya ta harari su Hindu da sauri suka take mata baya, duk abin Anum kasa magana tayi sai binshi take da kallo, tanasa k'afa zata fita duk jama'ar dake wajen suka ɗauki ihu.
"Sai gimbiya!!! wow Allah yaja da ran masarautar SODANGI".
Murmushi ta saki mai cike da jin daɗi saboda a rayuwarta tanaso taga jama'a na bata girma, tana fita da gudu mutanenta suka buɗe mata mota tashiga da sauri, sannan sauran suka nufi tasu motar, tana cikin mota amma tana tunanin dogon gaye, ita kanta abin mamaki yake bata.
“Gaskiya ne the guy is handsome,
problem ɗinshi ɗaya, shi chocolate colour ne nikuma a tsarina nafi son farin namiji, uhumm..”
Ajiyar zuciya ta sauk'e mai ƙarfi wanda har saida Hindu ta juyo, saidai bata san abinda yasata sauke ajiyar zuciyar bah, saboda duk a cikin zuciyarta take wannan tunanin,
direct gida suka nufa da ita, yau anci sa'a saboda dogon gaye ta koma gida k'arfe 8:05pm, tana fitowa daga mota mutanen dake wajen suka dinga zubewa a ƙasa suna kwasar gaisuwa, kota kalli inda suke bare ta amsa, abin bai basu haushi bah, saboda in da sabo sun saba, kai tsaye ɗakinta ta nufa,
Tana dai dai shiga taci karo da ɗaya daga cikin ƙwarƙwarar Adda cikin ladabi ta duk'a tace
“Barka da zuwa gimbiya dama mai Martaba yace in ƙiraki yanaso yayi magana dake yanzu.”
Cikin isa ta juya, saida ta kusan isa ƙofar shiga bedroom ɗinta kafin tace
"Kice mashi ina zuwa”.
Bata tsaya komai bah ta tashi da sauri ta fita, itako mai mulki bata nufi ƙiran mai martaba bah, har saida ta gama abinda take, har wanka sai da tayi, cikin ƙasaita ta tura ƙofa,
zaune yake a parlour yayinda fuskarshi ke ɗauke da murmushin murnar yaga ƴartashi,
"Barka da dare.”
“Yauwa barka dai my daughter.”
“Dama mai Martaba naji Indo tace kana nemana ne.”
“Eh nina aika a kiraki, dama ba wata magana bace mai tsawo, inaso ki had'a kayanki jibi zaki wuce...”
Kafin ya k'arasa magana ta tareshi,
“Laah! mai martaba Dubai zan tafi ne? ”
“No zaki tafi Yola n....
“What? Mai martaba Yola kuma? gaskiya ni ba zanje kauye bah".
"what! are you mad? This is my decision i can not change my mind“.
Wani bakin ciki ne ya daki zuciyarta ji take kamar zata mutu dan haushi,
kamarta yanzu mai Martaba yace sai taje kauye ai wannan zubar da aji ne,
Maganar da Mai Martaba yasake yi ne yasa ta dawo daga tunanin da take.
“Toh zaki iya komawa ɗakinki zuwa gobe ki fara shirye shiryen hada kayanki dan jibi zaki wuce insha Allahu.”
A hankali ta tashi dan tasan tunda mai martaba ya furta haka toh bazai chanza bah,
duk maganar da mai Martaba keyi da gimbiya mom na tsaye tana jinsu, taji daɗi yau sosai yanda bai goyarwa ɗiyar tashi baya bah, dan haka ta turo ƙofar tasa tashigo ita kuma gimbiya, dai dai zata fita, abin mamaki kota kalli fuskar uwartata ballantana tace mata sannu, ita dai mom ko a jikinta saboda tasamu abinda take so,
shiyasa gimbiya ta fita jiki a sanyaye, ɗakin Adda ta nufa kai tsaye ko zuciyarta zatayi sanyi, bata tsaya komai bah ta tura ƙofar ɗakin, abinda tagani ne yasa ta tsaya cak,
muryarta na rawa ta furta.
“k.....
Toh makaranta wannan amsar taku ce, mai gimbiya ta gani ya bata mamaki a ɗakin Adda tsaya muga wa yafi ƙwaƙwalwa😀😀😀??????????
Taku ce dai
Fatin soja
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAƘAMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
__________________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
```page 8```
This page is urs my sweet *JEEDDH ALIYU* because you love me so much, yes thank you i will never forget you in my life, *FATIJIDDAH* i love u....
Cikin shu'umin murmushinta ta fara magana, duk magana ɗaya aiki ce a wajenta,
"Hmm! dogon gaye, you will never understand me, look at me, and look at you, zakaga da banbanci, so I'm warning you, stay away from me, this is my last Warning, aikin banza..”
Tana rufe baki tayi ball da table ɗin dake wajen wanda har sai da ya bigeshi ta juya ta harari su Hindu da sauri suka take mata baya, duk abin Anum kasa magana tayi sai binshi take da kallo, tanasa k'afa zata fita duk jama'ar dake wajen suka ɗauki ihu.
"Sai gimbiya!!! wow Allah yaja da ran masarautar SODANGI".
Murmushi ta saki mai cike da jin daɗi saboda a rayuwarta tanaso taga jama'a na bata girma, tana fita da gudu mutanenta suka buɗe mata mota tashiga da sauri, sannan sauran suka nufi tasu motar, tana cikin mota amma tana tunanin dogon gaye, ita kanta abin mamaki yake bata.
“Gaskiya ne the guy is handsome,
problem ɗinshi ɗaya, shi chocolate colour ne nikuma a tsarina nafi son farin namiji, uhumm..”
Ajiyar zuciya ta sauk'e mai ƙarfi wanda har saida Hindu ta juyo, saidai bata san abinda yasata sauke ajiyar zuciyar bah, saboda duk a cikin zuciyarta take wannan tunanin,
direct gida suka nufa da ita, yau anci sa'a saboda dogon gaye ta koma gida k'arfe 8:05pm, tana fitowa daga mota mutanen dake wajen suka dinga zubewa a ƙasa suna kwasar gaisuwa, kota kalli inda suke bare ta amsa, abin bai basu haushi bah, saboda in da sabo sun saba, kai tsaye ɗakinta ta nufa,
Tana dai dai shiga taci karo da ɗaya daga cikin ƙwarƙwarar Adda cikin ladabi ta duk'a tace
“Barka da zuwa gimbiya dama mai Martaba yace in ƙiraki yanaso yayi magana dake yanzu.”
Cikin isa ta juya, saida ta kusan isa ƙofar shiga bedroom ɗinta kafin tace
"Kice mashi ina zuwa”.
Bata tsaya komai bah ta tashi da sauri ta fita, itako mai mulki bata nufi ƙiran mai martaba bah, har saida ta gama abinda take, har wanka sai da tayi, cikin ƙasaita ta tura ƙofa,
zaune yake a parlour yayinda fuskarshi ke ɗauke da murmushin murnar yaga ƴartashi,
"Barka da dare.”
“Yauwa barka dai my daughter.”
“Dama mai Martaba naji Indo tace kana nemana ne.”
“Eh nina aika a kiraki, dama ba wata magana bace mai tsawo, inaso ki had'a kayanki jibi zaki wuce...”
Kafin ya k'arasa magana ta tareshi,
“Laah! mai martaba Dubai zan tafi ne? ”
“No zaki tafi Yola n....
“What? Mai martaba Yola kuma? gaskiya ni ba zanje kauye bah".
"what! are you mad? This is my decision i can not change my mind“.
Wani bakin ciki ne ya daki zuciyarta ji take kamar zata mutu dan haushi,
kamarta yanzu mai Martaba yace sai taje kauye ai wannan zubar da aji ne,
Maganar da Mai Martaba yasake yi ne yasa ta dawo daga tunanin da take.
“Toh zaki iya komawa ɗakinki zuwa gobe ki fara shirye shiryen hada kayanki dan jibi zaki wuce insha Allahu.”
A hankali ta tashi dan tasan tunda mai martaba ya furta haka toh bazai chanza bah,
duk maganar da mai Martaba keyi da gimbiya mom na tsaye tana jinsu, taji daɗi yau sosai yanda bai goyarwa ɗiyar tashi baya bah, dan haka ta turo ƙofar tasa tashigo ita kuma gimbiya, dai dai zata fita, abin mamaki kota kalli fuskar uwartata ballantana tace mata sannu, ita dai mom ko a jikinta saboda tasamu abinda take so,
shiyasa gimbiya ta fita jiki a sanyaye, ɗakin Adda ta nufa kai tsaye ko zuciyarta zatayi sanyi, bata tsaya komai bah ta tura ƙofar ɗakin, abinda tagani ne yasa ta tsaya cak,
muryarta na rawa ta furta.
“k.....
Toh makaranta wannan amsar taku ce, mai gimbiya ta gani ya bata mamaki a ɗakin Adda tsaya muga wa yafi ƙwaƙwalwa😀😀😀??????????
Taku ce dai
Fatin soja
MAZA DA MULKI MATA DA TAK'AMA 7
MAZA DA MULKI
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAKAMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
____________________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_In Dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
```page 7```
Maganarshi ta tsaya ne saboda buɗe idonshi da yayi gaba ɗaya, cak ya tsaya dan ganin bah gimbiya Feedoh bace a gabanshi, cikin rawar murya yake furta'
“Zee what are you doing?”.
“Why? It's me your baby ko ka manta dani ne?".
Kasa magana ya yi sai dai hannunshi da yasa ya dafe kanshi yayin da idanuwanshi ke rufe, shafashi ɗin da take ne yasa shi saurin tureta ya fito daga cikin swimming pool ɗin, direct wajen inda aka aje towel ya nufa, ya ɗauki ɗaya daga ciki yana goge jikinshi, sanye yake dagashi sai d'an guntun bossier duk wani abu dake jikinshi ana ganinsa, cikin salo na y'an duniya ta biyoshi tana mashi wani irin wasanni wanda har saida ya biye mata........
»»»««««««««*****»»»»»»
_After one week_
Mom ce zaune gaban mai martaba tana ta faman magiya ya taimaka yasa Fiddausi kafin ta koma China taje Yola ta d'anyi kwana biyu ta gaida kakanninta saboda rabanta da zuwa tun kafin ta tafi makaranta a China, tasan ba wanda zaisa Fiddausi taje Yola sai mai martaba kawai shiyasa take magiya yayi mata magana.
“Shikenan Bahijja zanyi mata magana ai bazan hanata zuwa wajen y'an uwanki bah, ai bani kaɗai na haifeta bah, dama faɗan da kikaji ina miki saboda kyararta da kike ne, but don't worry i will do anything for you, bari ta dawo sai ta wuce jibe”.
“Yauwa mai martaba nagode sai dai ina naiman alfarma?”.
“Tame?”.
“Dama mai martaba inaso idan zata tafi dan Allah kada a haɗata da kowa a barta su tafi daga ita sai Hindu”.
Mai martaba yayi ɗan jim kafin ya ɗan kaɗa kanshi yace'
“Toh shikenan idan haka kike so sai su tafi da Hindu idan yaso sai na kira aminina ya aiki direbanshi ya ɗaukesu ya kaisu ƙk'auyen, tayi kwana biyu.”
“Toh mai martaba Allah ya ƙk'ara maka lafiya nagode".
Mai martaba ya amsa da toh haka sukaci gaba da firarsu mai cike da so da k'auna.
*ZAMBURUSH*
Gimbiya Feedoh zaune take ita da Anum basu san wainar da mai martaba da mom ke toyawa bah, dukkansu fuskokinsu daɗe suke da glass sai wani shanƙk'amshi suke, yayinda Hindu da ta haɗa ido da gimbiya sai taji takaici a zuciyarta itako Mairo ko a jikinta, Anum tasa hannu kenan zata ɗauko wataƙkwalba a cikin jikarta muryarshi ta daki dodon kunnanta.
“Sannunku yan mata kunsan hausawa sunce masoyi baya fushi so am back again.”
Anum ce ta kwashe da dariya yayinda gimbiya ko inda yake bata kalla bah, ballantana tasan da mutum a wajen wayarta kawai take dannawa, cikin gadara Anum ta fara jifa mashi magana,
"Wow dogon gaye so you back again? baka gaji da gaya maka maganan da a ke ba kenan?".
"Stop am not talking to you".
Yana rufe baki cikin siga irinta y'an duniya kawai ya fad'i gaban gimbiya, abin mamaki duk jama'ar dake wajen sai da suka juyo kallonsu dan kuwa kowa abin mamaki ya bashi ace kamar Affan Khalil yana rok'on Mace ta soshi gaskiya ne gaba da gabanta aljani ya taka wuta,
Glass d'in dake idonta ta cire cikin murmushin mugunta ta k'ura mashi idon tana k'are mashi kallo,
idonta ta numshi tana tunanin muguntar da zatayi mashi,
"Please princess say something, I love u, wallahi idan baki soni ba zan iya mutuwa saboda ke please”.
Wasu hawaye ne suka fara bin fuskarshi wanda itama kanta sai da tayi mamaki, yayinda Anum ta saki baki tana kallonshi....
*N.W.A*
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAKAMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
____________________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_In Dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
```page 7```
Maganarshi ta tsaya ne saboda buɗe idonshi da yayi gaba ɗaya, cak ya tsaya dan ganin bah gimbiya Feedoh bace a gabanshi, cikin rawar murya yake furta'
“Zee what are you doing?”.
“Why? It's me your baby ko ka manta dani ne?".
Kasa magana ya yi sai dai hannunshi da yasa ya dafe kanshi yayin da idanuwanshi ke rufe, shafashi ɗin da take ne yasa shi saurin tureta ya fito daga cikin swimming pool ɗin, direct wajen inda aka aje towel ya nufa, ya ɗauki ɗaya daga ciki yana goge jikinshi, sanye yake dagashi sai d'an guntun bossier duk wani abu dake jikinshi ana ganinsa, cikin salo na y'an duniya ta biyoshi tana mashi wani irin wasanni wanda har saida ya biye mata........
»»»««««««««*****»»»»»»
_After one week_
Mom ce zaune gaban mai martaba tana ta faman magiya ya taimaka yasa Fiddausi kafin ta koma China taje Yola ta d'anyi kwana biyu ta gaida kakanninta saboda rabanta da zuwa tun kafin ta tafi makaranta a China, tasan ba wanda zaisa Fiddausi taje Yola sai mai martaba kawai shiyasa take magiya yayi mata magana.
“Shikenan Bahijja zanyi mata magana ai bazan hanata zuwa wajen y'an uwanki bah, ai bani kaɗai na haifeta bah, dama faɗan da kikaji ina miki saboda kyararta da kike ne, but don't worry i will do anything for you, bari ta dawo sai ta wuce jibe”.
“Yauwa mai martaba nagode sai dai ina naiman alfarma?”.
“Tame?”.
“Dama mai martaba inaso idan zata tafi dan Allah kada a haɗata da kowa a barta su tafi daga ita sai Hindu”.
Mai martaba yayi ɗan jim kafin ya ɗan kaɗa kanshi yace'
“Toh shikenan idan haka kike so sai su tafi da Hindu idan yaso sai na kira aminina ya aiki direbanshi ya ɗaukesu ya kaisu ƙk'auyen, tayi kwana biyu.”
“Toh mai martaba Allah ya ƙk'ara maka lafiya nagode".
Mai martaba ya amsa da toh haka sukaci gaba da firarsu mai cike da so da k'auna.
*ZAMBURUSH*
Gimbiya Feedoh zaune take ita da Anum basu san wainar da mai martaba da mom ke toyawa bah, dukkansu fuskokinsu daɗe suke da glass sai wani shanƙk'amshi suke, yayinda Hindu da ta haɗa ido da gimbiya sai taji takaici a zuciyarta itako Mairo ko a jikinta, Anum tasa hannu kenan zata ɗauko wataƙkwalba a cikin jikarta muryarshi ta daki dodon kunnanta.
“Sannunku yan mata kunsan hausawa sunce masoyi baya fushi so am back again.”
Anum ce ta kwashe da dariya yayinda gimbiya ko inda yake bata kalla bah, ballantana tasan da mutum a wajen wayarta kawai take dannawa, cikin gadara Anum ta fara jifa mashi magana,
"Wow dogon gaye so you back again? baka gaji da gaya maka maganan da a ke ba kenan?".
"Stop am not talking to you".
Yana rufe baki cikin siga irinta y'an duniya kawai ya fad'i gaban gimbiya, abin mamaki duk jama'ar dake wajen sai da suka juyo kallonsu dan kuwa kowa abin mamaki ya bashi ace kamar Affan Khalil yana rok'on Mace ta soshi gaskiya ne gaba da gabanta aljani ya taka wuta,
Glass d'in dake idonta ta cire cikin murmushin mugunta ta k'ura mashi idon tana k'are mashi kallo,
idonta ta numshi tana tunanin muguntar da zatayi mashi,
"Please princess say something, I love u, wallahi idan baki soni ba zan iya mutuwa saboda ke please”.
Wasu hawaye ne suka fara bin fuskarshi wanda itama kanta sai da tayi mamaki, yayinda Anum ta saki baki tana kallonshi....
*N.W.A*
MAZA DA MULKI MATA DA TAK'AMA 6
MAZA DA MULKI
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAƘAMA* ★
```NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION```
___________________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
```page 6```
Hankali Hindu ta kama hannunta ta zaunar da ita kan kujeran dake make a kata faren parlournta zaune take amma batasan meke mata daɗi bah, hawaye ne ke bin fuskarta ko ta ina
bayan Hindu ta zauna kusa da ƙafarta ahankali tasa hannu tana goge mata hawayen dake fita a fuskarta cikin sanyi murya ta fara bata baki,
"Ranki ya daɗe Allah ya huci zuciyarki ki ƙwantar da hankalinki insha Allahu abinda Adda Deeja keso ta ɗaura gimbiya a kai insha Allahu Allah bazai bata sa'a bah, karki manta kin dogara da Allah a koda yaushe shi kike kaiwa kukanki, dan haka ina mai maki albishir gimbiya sai tazamo ɗiya kamar yanda kike so ki ganta..
"Kaiya Hindu ai hausawa sunce ice tun yana danye ake tanƙwasashi basai ya bushe bah, Fiddausi idonta yanzu ya bude bata tunanin komai sai yanda zata cutawa talakkawa, Hindu ina nadamar da Fiddausi tazamo ƴat.....
"Kash ranki ya daɗe karki faɗi haka kefa musulmace kisan ƙaddara mai kyau da marar kyau, ki godewa Allah ma a haka..
Mom kasa magana takarayi sai dai ido da ta kurawa Hindu tana kallonta cikin zuciyarta take cewa,
"Oh Allah inama ace Hindu itace ɗiyata ɗiyar da duk uwa ta gari take fata ta haifa, ɗiya kamar Hindu, Allah nagode maka.
Dama a kullum idan suka zauna da Hindu toh tunani da zataitayi kenan, har su rabu tana ƙara son Hindu a zuciyarta a koda yaushe,
Duk abin nan da suke Mairo na bakin ƙofa laɓe tana jinsu, direct ɗakin Adda ta nufa duk ta faɗa mata abinda suke tatauna harda su ƙari dan miya tayi daɗi, bayan fitar Mairo Adda ta ɗauko wayarta ta danna wata number warda ni kaina ban kula da sunan da yake jikin number bah, sai da tayi ring har tana shirin katsiwa kafin akayi picking, daga can ɓan garen akayi magana,
"Hello uwar gida a gidan sarki an buga dake an barki wane mutum yaja dake ya ƙwana ƙiyama, ai ko sarkin dake yake ado, sai kin zamo ke ɗaya a gidan sai wannan yar talakkawan ta ƙwashi tsiyarta ta koma ƙauye indai mune.
"Hahaha ƙawa ko ince 'yar uwata wallahi shiyasa nake sonki, ai in tasan wata bata san wata bah, ai so nake Fiddausi ta ɗauko masu abin kunyar da duk duniya sai ta tsanesu kai bama mai martaba kawai bah, kinga daga nan daga ita har uwar zai kora shikenan gida ya zama nawa hahaha,
"Wannan magana haka take ai maybe ma daga wannan bakin cikin ya faɗi ya mutu shikenan sunyi asara.
"Wallahi dan kuwa iya kata dashi ta kaba, yanzu dai inaso ki ƙara jama Anum kunne karta kuskura ta nunawa Fiddausi ba irin halinsu ɗaya bah, saboda wallahi inaso tazamo mujiya a cikin jama'a.
"Karki samu damuwa yaya anyi komai angama.
"Yauwa haka nake so toh sai anjima..
Bata tsaya bata amsa bah tayi hanging of na wayar..
*************
Ƙwance yake cikin swimming pool yayin da hannayenshi dukka ya fiddosu a waje kanshi a ɗage yake sama yayinda idanuwanshi ke rufe,
wasu matsiyatan motocine akayi parking d'insu,
wa anan sunsha bambam dana ranar dan kuwa ko wannan su nidai a film kawai na taɓa ganinsu, cikin isa aka bude mata ƙofa, saida ta ɗauke wani lokaci kafin ta fito, yau sanyi take da black gown tayi mata matukar kyau, ahankali ta wani duka bayanshi hannunta ta ɗauka tana ɗan danna mashi hannuwanshi jiyake wani abu na shigarshi mai daɗi,
da sauri ya fincikota ta faɗa cikin swimming pool d'in idanuwanshi na rufe bai bude subah ya hada bakinshi da nata
ahankali yake furta
"Thank you my sweetheart thank you very much , finally you come to am very happy today.....
*N.W. A*
Fateen soja
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAƘAMA* ★
```NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION```
___________________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
```page 6```
Hankali Hindu ta kama hannunta ta zaunar da ita kan kujeran dake make a kata faren parlournta zaune take amma batasan meke mata daɗi bah, hawaye ne ke bin fuskarta ko ta ina
bayan Hindu ta zauna kusa da ƙafarta ahankali tasa hannu tana goge mata hawayen dake fita a fuskarta cikin sanyi murya ta fara bata baki,
"Ranki ya daɗe Allah ya huci zuciyarki ki ƙwantar da hankalinki insha Allahu abinda Adda Deeja keso ta ɗaura gimbiya a kai insha Allahu Allah bazai bata sa'a bah, karki manta kin dogara da Allah a koda yaushe shi kike kaiwa kukanki, dan haka ina mai maki albishir gimbiya sai tazamo ɗiya kamar yanda kike so ki ganta..
"Kaiya Hindu ai hausawa sunce ice tun yana danye ake tanƙwasashi basai ya bushe bah, Fiddausi idonta yanzu ya bude bata tunanin komai sai yanda zata cutawa talakkawa, Hindu ina nadamar da Fiddausi tazamo ƴat.....
"Kash ranki ya daɗe karki faɗi haka kefa musulmace kisan ƙaddara mai kyau da marar kyau, ki godewa Allah ma a haka..
Mom kasa magana takarayi sai dai ido da ta kurawa Hindu tana kallonta cikin zuciyarta take cewa,
"Oh Allah inama ace Hindu itace ɗiyata ɗiyar da duk uwa ta gari take fata ta haifa, ɗiya kamar Hindu, Allah nagode maka.
Dama a kullum idan suka zauna da Hindu toh tunani da zataitayi kenan, har su rabu tana ƙara son Hindu a zuciyarta a koda yaushe,
Duk abin nan da suke Mairo na bakin ƙofa laɓe tana jinsu, direct ɗakin Adda ta nufa duk ta faɗa mata abinda suke tatauna harda su ƙari dan miya tayi daɗi, bayan fitar Mairo Adda ta ɗauko wayarta ta danna wata number warda ni kaina ban kula da sunan da yake jikin number bah, sai da tayi ring har tana shirin katsiwa kafin akayi picking, daga can ɓan garen akayi magana,
"Hello uwar gida a gidan sarki an buga dake an barki wane mutum yaja dake ya ƙwana ƙiyama, ai ko sarkin dake yake ado, sai kin zamo ke ɗaya a gidan sai wannan yar talakkawan ta ƙwashi tsiyarta ta koma ƙauye indai mune.
"Hahaha ƙawa ko ince 'yar uwata wallahi shiyasa nake sonki, ai in tasan wata bata san wata bah, ai so nake Fiddausi ta ɗauko masu abin kunyar da duk duniya sai ta tsanesu kai bama mai martaba kawai bah, kinga daga nan daga ita har uwar zai kora shikenan gida ya zama nawa hahaha,
"Wannan magana haka take ai maybe ma daga wannan bakin cikin ya faɗi ya mutu shikenan sunyi asara.
"Wallahi dan kuwa iya kata dashi ta kaba, yanzu dai inaso ki ƙara jama Anum kunne karta kuskura ta nunawa Fiddausi ba irin halinsu ɗaya bah, saboda wallahi inaso tazamo mujiya a cikin jama'a.
"Karki samu damuwa yaya anyi komai angama.
"Yauwa haka nake so toh sai anjima..
Bata tsaya bata amsa bah tayi hanging of na wayar..
*************
Ƙwance yake cikin swimming pool yayin da hannayenshi dukka ya fiddosu a waje kanshi a ɗage yake sama yayinda idanuwanshi ke rufe,
wasu matsiyatan motocine akayi parking d'insu,
wa anan sunsha bambam dana ranar dan kuwa ko wannan su nidai a film kawai na taɓa ganinsu, cikin isa aka bude mata ƙofa, saida ta ɗauke wani lokaci kafin ta fito, yau sanyi take da black gown tayi mata matukar kyau, ahankali ta wani duka bayanshi hannunta ta ɗauka tana ɗan danna mashi hannuwanshi jiyake wani abu na shigarshi mai daɗi,
da sauri ya fincikota ta faɗa cikin swimming pool d'in idanuwanshi na rufe bai bude subah ya hada bakinshi da nata
ahankali yake furta
"Thank you my sweetheart thank you very much , finally you come to am very happy today.....
*N.W. A*
Fateen soja
MAZA DA MULKI MATA DA TAK'AMA 5
MAZA DA MULKI'
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAƘAMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
______________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
_page 5_
Mai martaba ranshi yayi matuk'ar ɓaci, cikin zafin zuciya ya ɗaga mata hannu tare da fad'in "please Bahijja keep quiet i don't want to hear anything from you, because how many times I told you don't said anything to my daughter again, hmmm Bahijja i don't know what is wrong with you, ke kullum kamar bake kika haifi yarinyarnan ba?, kin ɗaura mata karan tsana, babba dake amma kin sakama yarinya ido, ko motsi tayi akan idonki"...
Mamaki ya hanata bari ya ƙarasa, ta tari numfashinshi, "Amma mai martaba... "Dakata ban gama magana bah, shekarata nawa ina ne man haihuwa? ban samu bah sai yanzu, toh ki sani zan iya komai akan farin cikin ƴata, rashin son da kike nuna mata ko 'yar uwarki bata nuna mata shi ta d'auketa kamar ita ta haifeta,
Mai martaba yana magana ne cikin faɗa yayinda ta kasa magana sai hawaye da ke bin fuskarta na takaici, cikin sanyin murya ta furta
"Allah ya huci ran mai martaba kayi hak'uri, inaji a raina nafika son Fiddausi, a kullum ina mata addu'ar zama ɗiya ta gari kamar kowa, sai dai kash mai martaba duk kana da labarin abinda take cikin garin nan ta matsawa talakawanka, da zarar ta fita jama'ar gari tsoronta suke haba mai martaba shikenan sai mu sa mata ido duniya ta zagemu?"...
"ke duniya zata zaga ni kam ba mai zagina saboda banga abinda ƴata keyi bah, dan haka ki tashi ki koma ɗakinki kafin ki sani ciwon zuciya"..
Cikin ban mamaki ta mik'e dukda abun ba sabo bane a wajenta ba,
saboda a kullum indai zata kawowa mai martaba ƙarar Feedoh toh a ranar sai sunyi faɗa, ta rasa yadda zatayi dashi,
haka ta koma ɗakinta zuciyarta cike da bak'in ciki da k'unar zuciya.
***************
Washe gari!
Wata mata ce naga ta tura k'ofar ɗakin gimbiya Feedoh, bak'ace sannan tana da ɗan faɗin fuska, tanada jiki da alama itama matar gidance, kai tsaye ta nufi bedroom ɗin Feedoh, kwance take kan bed ɗinta yayin da ta ɗaura ƙafa ɗaya bisa ɗaya ga phone ɗinta rike a hannunta tana dannawa, tana ganin matar ta iso ta tashi cikin murna haɗe da murmushi, kasancewar gimbiya Feedoh ba dariya take yi bah, idan ko har tayi dariya toh ta muguntace,
"Adda sannu da zuwa, shine bazaki bari inzo da kaina, na gaidaki ba? sai kinzo da kanki,
"Haba dai ta hannun damana ai ke sarauniya ce zan iya miki komai dan ganin farin cikinki, saboda ni ban haihu da mahaifinki bah, amma inaji a jikina kamar nina haifeki zan iya miki komai a rayuwa.
"Hmmm na sani Adda, but Adda i don't know what is happen to my mother because she hate me so much, bata son ganin farin cikina tafison a kullum in dinga sakarwa talakawa fuska su rainani dana fara abu zakiga ta fara min wa'azi.
"Hmmm! My daughter don't worry am Here for you, ki daina damuwa kinsan kema dole Bahijja taso talakawa dan kuwa su suka haifeta kinga ko babu yanda za'ayi taki talaka, so dan haka shawarar da zan baki babu ruwanki da wa'azinta kici gaba da harkarki, dama y'an kuɗi na kawu maki nasan baki da kuɗi a hannunki, so ga dubu d'ari da hamsin (150k) nan ki riƙk'e kafin a kawo min kuɗi.
"Wow! Adda thank you very much shiyasa nake ƙk'ara sonki, bari kiga in kira Anum tazo yanzu,
Wayarta ta ɗauko ta danna numbar Anum,
duk a binan Mum ɗinta na tsaye itada Hindu suna jinsu, hawaye ne ya fara bin fuskarta,
"Shikenan haka zan dinga yima ɗiyata tarbiya wata na rusawa, tana lalata min tarbiyar ƴa?
"Karki damu ranki ya daɗi akwai Allah",
Da sauri ta dago kai saboda tayi tunani a zuciyarta take maganar, hannunta Hindu ta kama suka nufi ɗakinta..........
*N.W.A*
_FATEEN SOJA CE_
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAƘAMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
______________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
_page 5_
Mai martaba ranshi yayi matuk'ar ɓaci, cikin zafin zuciya ya ɗaga mata hannu tare da fad'in "please Bahijja keep quiet i don't want to hear anything from you, because how many times I told you don't said anything to my daughter again, hmmm Bahijja i don't know what is wrong with you, ke kullum kamar bake kika haifi yarinyarnan ba?, kin ɗaura mata karan tsana, babba dake amma kin sakama yarinya ido, ko motsi tayi akan idonki"...
Mamaki ya hanata bari ya ƙarasa, ta tari numfashinshi, "Amma mai martaba... "Dakata ban gama magana bah, shekarata nawa ina ne man haihuwa? ban samu bah sai yanzu, toh ki sani zan iya komai akan farin cikin ƴata, rashin son da kike nuna mata ko 'yar uwarki bata nuna mata shi ta d'auketa kamar ita ta haifeta,
Mai martaba yana magana ne cikin faɗa yayinda ta kasa magana sai hawaye da ke bin fuskarta na takaici, cikin sanyin murya ta furta
"Allah ya huci ran mai martaba kayi hak'uri, inaji a raina nafika son Fiddausi, a kullum ina mata addu'ar zama ɗiya ta gari kamar kowa, sai dai kash mai martaba duk kana da labarin abinda take cikin garin nan ta matsawa talakawanka, da zarar ta fita jama'ar gari tsoronta suke haba mai martaba shikenan sai mu sa mata ido duniya ta zagemu?"...
"ke duniya zata zaga ni kam ba mai zagina saboda banga abinda ƴata keyi bah, dan haka ki tashi ki koma ɗakinki kafin ki sani ciwon zuciya"..
Cikin ban mamaki ta mik'e dukda abun ba sabo bane a wajenta ba,
saboda a kullum indai zata kawowa mai martaba ƙarar Feedoh toh a ranar sai sunyi faɗa, ta rasa yadda zatayi dashi,
haka ta koma ɗakinta zuciyarta cike da bak'in ciki da k'unar zuciya.
***************
Washe gari!
Wata mata ce naga ta tura k'ofar ɗakin gimbiya Feedoh, bak'ace sannan tana da ɗan faɗin fuska, tanada jiki da alama itama matar gidance, kai tsaye ta nufi bedroom ɗin Feedoh, kwance take kan bed ɗinta yayin da ta ɗaura ƙafa ɗaya bisa ɗaya ga phone ɗinta rike a hannunta tana dannawa, tana ganin matar ta iso ta tashi cikin murna haɗe da murmushi, kasancewar gimbiya Feedoh ba dariya take yi bah, idan ko har tayi dariya toh ta muguntace,
"Adda sannu da zuwa, shine bazaki bari inzo da kaina, na gaidaki ba? sai kinzo da kanki,
"Haba dai ta hannun damana ai ke sarauniya ce zan iya miki komai dan ganin farin cikinki, saboda ni ban haihu da mahaifinki bah, amma inaji a jikina kamar nina haifeki zan iya miki komai a rayuwa.
"Hmmm na sani Adda, but Adda i don't know what is happen to my mother because she hate me so much, bata son ganin farin cikina tafison a kullum in dinga sakarwa talakawa fuska su rainani dana fara abu zakiga ta fara min wa'azi.
"Hmmm! My daughter don't worry am Here for you, ki daina damuwa kinsan kema dole Bahijja taso talakawa dan kuwa su suka haifeta kinga ko babu yanda za'ayi taki talaka, so dan haka shawarar da zan baki babu ruwanki da wa'azinta kici gaba da harkarki, dama y'an kuɗi na kawu maki nasan baki da kuɗi a hannunki, so ga dubu d'ari da hamsin (150k) nan ki riƙk'e kafin a kawo min kuɗi.
"Wow! Adda thank you very much shiyasa nake ƙk'ara sonki, bari kiga in kira Anum tazo yanzu,
Wayarta ta ɗauko ta danna numbar Anum,
duk a binan Mum ɗinta na tsaye itada Hindu suna jinsu, hawaye ne ya fara bin fuskarta,
"Shikenan haka zan dinga yima ɗiyata tarbiya wata na rusawa, tana lalata min tarbiyar ƴa?
"Karki damu ranki ya daɗi akwai Allah",
Da sauri ta dago kai saboda tayi tunani a zuciyarta take maganar, hannunta Hindu ta kama suka nufi ɗakinta..........
*N.W.A*
_FATEEN SOJA CE_
MAZA DA MULKI MATA DA TAK'AMA 4
MAZA DA MULKI'
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAK'AMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
_________________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
_page 4_
~~"Taya haka zata faru bayan kai kanka kasan halin princess yarinyar bata da kirki? yarinya ce da take jin kanta kamar itace sarkin ma, kai ko sarki baya nuna izzar da take nunawa".
"Humm Haydar kenan, ina zato har yanzu baka san halina bah, humm! anshe goruba hannu kuturu ba wuya bane dan haka wait and see sai na dasa mata soyayyata a zuciyarta ko ta halin yaya ne wallahi kaji na rantse".
"Toh ba zance maka a'a bah, amma kayi a hankali ni nasan halinta baki d'aya"
"Hmm! inaso ka bincika min school d'in da take a China because..."
"Kafin yak'arasa maganar ya cije lips d'inshi ya girgiza kai saboda shi kad'ai yasan mugutar da zai shuka mata, a wannan lokacin ne yayi parking a Guest house d'inshi inda ya tanada domin aje 'yan Matanshi,..
°°°°°°°°°°°°°°
Wata kyakkyawar mace nagani zaune kan bed ta buga uban tagumi sai tunani take, sanye take cikin kayan barci ta baza gashin kanta a baya da ka ganta kaga cikakkiyar bafulatana,
duk bayan wani lokacin takan d'aga kanta ta duba agoggon dake manne a d'akin, k'ofar d'akin da aka banko ne yasata saurin d'aga kanta, tsawar da ta daka mata ne yasata tsayawa cak!
"Dakata daga ina kike a wannan lokacin? yanzu Fiddausi a wannan lokacin zaki dinga dawowa gida? ki duba time kiga k'arfe nawa?"
"Ido ta d'aga ta dubi agoggo taga k'arfe 11:05PM ta wane yatsina fuska ta nufi kan gado ta zauna, ko a jikinta.
"Magana nake maki kika maidani 'yar iska tsaye tana magana"
"Toh mommy me kike so nace maki? aidai kin san ba b'ata zanyi bah because ni ba yarinya bace, ko kina so na zauna a gida kina kallona ne?"
"Shiru mahaifiyar tata tayi ta saki baki tana kallon d'iyarta saboda inda sabo ta saba da halinta, cikin sanyin murya ta zauna kan gado kusa da fido tace
"Please Fiddausi listen to me, I'm ur Mother ba zanso duk wani abinda zai kawo matsala a rayuwarki bah, burina bai wuce kizama d'iya kamar sauran yara bah, a koda yaushe ina maki addu'a Allah ya kareki a duk inda kike, inaso kizama mai tsoron Allah saboda wannan ba rayuwa bace.."
"Oh God! Mommy u will never understand me am telling u niba yarinya bace, dan haka ki barni nayi rayuwata yanda nake so".
"Yanzu ni kike gayawa wannan maganar Fiddausi? ina guje maki ranar da zakiyi nadama ne"
"Mtsss"
Bata k'ara yima mahaifiyar tata magana bah, sai dai tsokin da ta buga ta finciki towel d'in dake kan mirror ta nufi toilet,
Mommy kasa magana tayi sai dai hawaye dake bin fuskarta cikin sanyin jiki ta mik'e ta nufi k'ofar fita, a parlour gimbiya taci karo da Hindu tana tsaye tana sallah mommy ta girgiza kai saboda tasan gimbiya ta jata zuwa yawo shiyasa bata samu damar yin sallah bah, sai yanzu cikin shashek'ar kuka ta nufi d'akin mai martaba,
Mai martaba SODANGI zaune yake kan sallaya yana lazimi k'ofar da aka turo ne yasashi saurin d'aga kanshi, yana ganinta ya gane akwai matsala,
"Toh me yafaru kedawa kuma?"
"Mai martaba kasan damuwata a kullum matsalata bata wuce akan Fiddausi ba, burina bai wuce ta zama d'iya kamar sauran yara bah, mai martaba kana sane da duk irin wulakanci da take shukawa mutane a cikin garin nan amma ka zuba ido kana kallon...."
"Dakata...." mai martaba ya fad'i bayan ya d'agawa matarshi hannu cike da fushi yace....
Aka TEEMA Lady
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAK'AMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
_________________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
_page 4_
~~"Taya haka zata faru bayan kai kanka kasan halin princess yarinyar bata da kirki? yarinya ce da take jin kanta kamar itace sarkin ma, kai ko sarki baya nuna izzar da take nunawa".
"Humm Haydar kenan, ina zato har yanzu baka san halina bah, humm! anshe goruba hannu kuturu ba wuya bane dan haka wait and see sai na dasa mata soyayyata a zuciyarta ko ta halin yaya ne wallahi kaji na rantse".
"Toh ba zance maka a'a bah, amma kayi a hankali ni nasan halinta baki d'aya"
"Hmm! inaso ka bincika min school d'in da take a China because..."
"Kafin yak'arasa maganar ya cije lips d'inshi ya girgiza kai saboda shi kad'ai yasan mugutar da zai shuka mata, a wannan lokacin ne yayi parking a Guest house d'inshi inda ya tanada domin aje 'yan Matanshi,..
°°°°°°°°°°°°°°
Wata kyakkyawar mace nagani zaune kan bed ta buga uban tagumi sai tunani take, sanye take cikin kayan barci ta baza gashin kanta a baya da ka ganta kaga cikakkiyar bafulatana,
duk bayan wani lokacin takan d'aga kanta ta duba agoggon dake manne a d'akin, k'ofar d'akin da aka banko ne yasata saurin d'aga kanta, tsawar da ta daka mata ne yasata tsayawa cak!
"Dakata daga ina kike a wannan lokacin? yanzu Fiddausi a wannan lokacin zaki dinga dawowa gida? ki duba time kiga k'arfe nawa?"
"Ido ta d'aga ta dubi agoggo taga k'arfe 11:05PM ta wane yatsina fuska ta nufi kan gado ta zauna, ko a jikinta.
"Magana nake maki kika maidani 'yar iska tsaye tana magana"
"Toh mommy me kike so nace maki? aidai kin san ba b'ata zanyi bah because ni ba yarinya bace, ko kina so na zauna a gida kina kallona ne?"
"Shiru mahaifiyar tata tayi ta saki baki tana kallon d'iyarta saboda inda sabo ta saba da halinta, cikin sanyin murya ta zauna kan gado kusa da fido tace
"Please Fiddausi listen to me, I'm ur Mother ba zanso duk wani abinda zai kawo matsala a rayuwarki bah, burina bai wuce kizama d'iya kamar sauran yara bah, a koda yaushe ina maki addu'a Allah ya kareki a duk inda kike, inaso kizama mai tsoron Allah saboda wannan ba rayuwa bace.."
"Oh God! Mommy u will never understand me am telling u niba yarinya bace, dan haka ki barni nayi rayuwata yanda nake so".
"Yanzu ni kike gayawa wannan maganar Fiddausi? ina guje maki ranar da zakiyi nadama ne"
"Mtsss"
Bata k'ara yima mahaifiyar tata magana bah, sai dai tsokin da ta buga ta finciki towel d'in dake kan mirror ta nufi toilet,
Mommy kasa magana tayi sai dai hawaye dake bin fuskarta cikin sanyin jiki ta mik'e ta nufi k'ofar fita, a parlour gimbiya taci karo da Hindu tana tsaye tana sallah mommy ta girgiza kai saboda tasan gimbiya ta jata zuwa yawo shiyasa bata samu damar yin sallah bah, sai yanzu cikin shashek'ar kuka ta nufi d'akin mai martaba,
Mai martaba SODANGI zaune yake kan sallaya yana lazimi k'ofar da aka turo ne yasashi saurin d'aga kanshi, yana ganinta ya gane akwai matsala,
"Toh me yafaru kedawa kuma?"
"Mai martaba kasan damuwata a kullum matsalata bata wuce akan Fiddausi ba, burina bai wuce ta zama d'iya kamar sauran yara bah, mai martaba kana sane da duk irin wulakanci da take shukawa mutane a cikin garin nan amma ka zuba ido kana kallon...."
"Dakata...." mai martaba ya fad'i bayan ya d'agawa matarshi hannu cike da fushi yace....
Aka TEEMA Lady
MAZA DA MULKI MATA DA TAK'AMA 3
*MAZA DA MULKI
★★. *MATA DA* ★★
★. *TAK'AMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
________________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
_page 3_
~~"Hi princess! You are so much beautiful princess, humm am so very happy to see u a....."
"Dan Allah dakata mallam ko ince d'an talakawa!, shin wai wama yabaka damar da zakazo kana cikawa gimbiya dodon kunne haka?"
Cikin zafin rai ya dubi Mairo da tayi maganar yace
"How dare u da zaki kirani d'an talakawa kinsan waye ni kuwa? Humm ko dayake bai kamata ina b'ata lokacina ina magana da kuyanga haka bah, sai mutuncina ya zube a idon jama'a".
Yana murmushi yaja d'ayar kujera ya zauna daga gimbiya Fido har Anum ba wadda ta kalleshi, haka yaci gaba da zuba, kamar kurnar da ba dad'i,
"Oh sorry I forgot to tell u my name,
so my name is Affan Khalil, my friends also call me dogon gaye..."
Kafin ya k'arasa rufe baki Anum ta kwashe da dariya har cup d'in da ke hannunta yana shirin fad'uwa da sauri ta ajeshi tana dariya,
Gimbiya Fido ta gyara zamanta sannan ta d'auki glass cup d'in kusa da ita ta kurb'i d'an Juice d'in dake ciki kad'an sannan takai dubanta ga Afran tace
"Mustapha Khalil Senator represented of Katsina, shine mahaifinka ko kana da wani uban wanda yafishi?,
Ahmad Basheer SODANGI ba Wanda bai san da wannan masarautar bah,
a duk fad'in Africa so Who is Mustapha Khalil in all Nigeria? I think he is....d
"Stop it Fiddausi SODANGI! Rashin kunyar taki har tabar kan talakawa ta dawo wajen iyayenmu no!! that's impossible, baki isaba wallahi kinyi kad'an, iyayena sunfi k'arfinki, na dad'e ina jin rashin kunya da rashin mutunci irin naki, to ni zan maki maganinta wa..."
Kafin ya rufe baki kawai ta watsa mashi juice d'in dake hannunta sai dai kawai yaji saukarshi a jikinshi haka yasa duk jama'a dake wajen suka juyo kallonsu,
"Look at me dogon gaye kake ko wa? These gurls that you called kuyangu sunfi k'arfinka, sannan kuma sun fika daraja a wurina, dan haka close your so called mouth and leave this place before insa ayi k'asa k'asa da kai"
Cikin zafin rai idonshi yayi jajir yace
"SODANGI u made a Mistake, ni kike fad'awa wannan maganganun? Hmm! Amma fa ki sani kin tab'owa kanki, saboda ni ba'a tab'ani a zauna lafiya, dan haka na baki bashin wannan ranar dan ba zance na yafe miki ita ba"
"See this man, see me se wahala ooo, duk wannan abin da tayi maka baisa ka saduda ba?"
Anum ce yanzu tayi magana shi yasa ya juya ya wurga mata harara,
Tsoki yayi sannan ya juya ya nufi wajen abokinshi yana zuwa yaja hannunshi suka bar wajen,
Anum ce ta karkace ta rage murya sannan tace ma Gimbiya Fido
"Gaskiya princess this dogon gaye is very handsome guy, bashida tsoro ko kad'an, ya burgeni sosai, haka nake son ganin namiji jarumi ba malalaci ba, duk yanda ake tsoronki a garin nan baisa ko kad'an shi yaji tsoron ba, irin yanda yake magana ma abun sha'awa ne, kuma..."
"Anum are you mad? what is wrong with? Ina tunanin kin manta ko ni wacece ko?"
"No gimbiya ban manta ba" Anum ta bata amsa,
"Just forget that stupid guy, na kula d'an rainin hankali ne, and also I don't like Nigerian guys at all, banga abunda ya burgeki ba game da wannan d'an rainin sense d'in".
Anum ce ta k'ara kwashewa da dariya harda rik'e ciki
"Princess I don't know what is ur problem, ke ala dole bakya son 'yan Nigeria, bayan kuma all ur family suna Nigeria".
Hararar da gimbiya ta wurgawa Anum ne yasata yin shiru ba shiri tayi maintaining.
****
Driving yake amma ji yake kamar zuciyarshi zata buga saboda tunda yake ba'a tab'a mashi irin wannan cin mutuncin ba, ko makamancinsa ba'a tab'a yi masa ba.
"Please friend calm down mana, sai da na fad'a maka halin yarinyar nan na hanaka zuwa wurinta nake kar kaje but you refused, ga irinta nan ai ta wulak'antaka a banza".
"Hmm Haydar don't worry, ai ba bulus taci ba, kasan halina tun asali ni ba'a tab'a ni a zauna lafiya, na d'auki alwashin sai na mata wanda yafi wannan"
*N.W.A*
_BY FATEEN SOJA_
★★. *MATA DA* ★★
★. *TAK'AMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
________________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
_page 3_
~~"Hi princess! You are so much beautiful princess, humm am so very happy to see u a....."
"Dan Allah dakata mallam ko ince d'an talakawa!, shin wai wama yabaka damar da zakazo kana cikawa gimbiya dodon kunne haka?"
Cikin zafin rai ya dubi Mairo da tayi maganar yace
"How dare u da zaki kirani d'an talakawa kinsan waye ni kuwa? Humm ko dayake bai kamata ina b'ata lokacina ina magana da kuyanga haka bah, sai mutuncina ya zube a idon jama'a".
Yana murmushi yaja d'ayar kujera ya zauna daga gimbiya Fido har Anum ba wadda ta kalleshi, haka yaci gaba da zuba, kamar kurnar da ba dad'i,
"Oh sorry I forgot to tell u my name,
so my name is Affan Khalil, my friends also call me dogon gaye..."
Kafin ya k'arasa rufe baki Anum ta kwashe da dariya har cup d'in da ke hannunta yana shirin fad'uwa da sauri ta ajeshi tana dariya,
Gimbiya Fido ta gyara zamanta sannan ta d'auki glass cup d'in kusa da ita ta kurb'i d'an Juice d'in dake ciki kad'an sannan takai dubanta ga Afran tace
"Mustapha Khalil Senator represented of Katsina, shine mahaifinka ko kana da wani uban wanda yafishi?,
Ahmad Basheer SODANGI ba Wanda bai san da wannan masarautar bah,
a duk fad'in Africa so Who is Mustapha Khalil in all Nigeria? I think he is....d
"Stop it Fiddausi SODANGI! Rashin kunyar taki har tabar kan talakawa ta dawo wajen iyayenmu no!! that's impossible, baki isaba wallahi kinyi kad'an, iyayena sunfi k'arfinki, na dad'e ina jin rashin kunya da rashin mutunci irin naki, to ni zan maki maganinta wa..."
Kafin ya rufe baki kawai ta watsa mashi juice d'in dake hannunta sai dai kawai yaji saukarshi a jikinshi haka yasa duk jama'a dake wajen suka juyo kallonsu,
"Look at me dogon gaye kake ko wa? These gurls that you called kuyangu sunfi k'arfinka, sannan kuma sun fika daraja a wurina, dan haka close your so called mouth and leave this place before insa ayi k'asa k'asa da kai"
Cikin zafin rai idonshi yayi jajir yace
"SODANGI u made a Mistake, ni kike fad'awa wannan maganganun? Hmm! Amma fa ki sani kin tab'owa kanki, saboda ni ba'a tab'ani a zauna lafiya, dan haka na baki bashin wannan ranar dan ba zance na yafe miki ita ba"
"See this man, see me se wahala ooo, duk wannan abin da tayi maka baisa ka saduda ba?"
Anum ce yanzu tayi magana shi yasa ya juya ya wurga mata harara,
Tsoki yayi sannan ya juya ya nufi wajen abokinshi yana zuwa yaja hannunshi suka bar wajen,
Anum ce ta karkace ta rage murya sannan tace ma Gimbiya Fido
"Gaskiya princess this dogon gaye is very handsome guy, bashida tsoro ko kad'an, ya burgeni sosai, haka nake son ganin namiji jarumi ba malalaci ba, duk yanda ake tsoronki a garin nan baisa ko kad'an shi yaji tsoron ba, irin yanda yake magana ma abun sha'awa ne, kuma..."
"Anum are you mad? what is wrong with? Ina tunanin kin manta ko ni wacece ko?"
"No gimbiya ban manta ba" Anum ta bata amsa,
"Just forget that stupid guy, na kula d'an rainin hankali ne, and also I don't like Nigerian guys at all, banga abunda ya burgeki ba game da wannan d'an rainin sense d'in".
Anum ce ta k'ara kwashewa da dariya harda rik'e ciki
"Princess I don't know what is ur problem, ke ala dole bakya son 'yan Nigeria, bayan kuma all ur family suna Nigeria".
Hararar da gimbiya ta wurgawa Anum ne yasata yin shiru ba shiri tayi maintaining.
****
Driving yake amma ji yake kamar zuciyarshi zata buga saboda tunda yake ba'a tab'a mashi irin wannan cin mutuncin ba, ko makamancinsa ba'a tab'a yi masa ba.
"Please friend calm down mana, sai da na fad'a maka halin yarinyar nan na hanaka zuwa wurinta nake kar kaje but you refused, ga irinta nan ai ta wulak'antaka a banza".
"Hmm Haydar don't worry, ai ba bulus taci ba, kasan halina tun asali ni ba'a tab'a ni a zauna lafiya, na d'auki alwashin sai na mata wanda yafi wannan"
*N.W.A*
_BY FATEEN SOJA_
MAZA DA MULKI MATA DA TAK'AMA 2
*MAZA DA MULKI*
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAK'AMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
______________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
_page 2
~~Suna shiga sukayi saurin goge mata kujerar da zata zauna akai, cikin yatsina ta iso wajen da sauri Hindu taja mata d'aya daga cikin kujeran ta zauna,
matasan nan su biyu suka fara jera mata kirari,
"Barka da isowa gimbiya Fido,
'yar sarki jikar sarki taka lafiya dai uwar d'akinmu, gaba sallamun baya sallamun taka lafiya dai gimbiya kinyi gaba babu gimbiyar da ta kaiki saidai ta k'asanki,
Mak'iyanki sun buga dake sun barki insha Allahu sai kin gaji mahaifinki".
Ta wani lumshi ido ta k'ara gyara zama saboda a rayuwata tanaso taji ana mata kirari sai kanta ya k'ara girma da fashewa, alama tayi masu da hannu ma'ana zasu iya tafiya waje, jikinsu na rawa suka kama hanyar fita Mairo da Hindu suka koma bayanta suka tsaya.
"Humm baabah kana ganin yarinyar nan yanda take isa sai kace itace sarkin?".
"Au! ai kad'an ma kagani yarinyar nan jinta take kamar itace sarkin, yarinya k'arama da shegen girman kan tsiya,
ko da yake mahaifinta ke da laifin yarinya k'arama ya fidda ta karatu zuwa k'asar waje".
"Kai baabah ina take karatun?"
"Naji ance wai a China take karatu".
"No wonder, dole ta zama haka saboda yana tunanin ita d'aya ya haifa saisa yake sangartata haka, yabi ya lalatata bata ganin kimar kowa a idonta".
"Dama hausawa sunce *MAZA DA MULKI MATA DA TAK'AMA,* kuma fa na gasgata hakan, wai abun mamaki sai mace ta dinga TAK'AMA kamar ita ke MULKIN saboda nan gaba yarinyar nan ta k'ara girma idonta ya kara bud'ewa toh wallahi talakawa zasuci ubansu wajenta sai kowa ya wahala".
Duk wannan maganar wasu samari ne ke yinta sunayi suna hangen Gimbiya Fido daga nesa.
Zamanta da kamar 10 minutes sai ga wata yarinya wadda itama bazata wuce sa'ar taba, sanye take cikin wasu english wears black Jeans da pink top, sunyi tight d'inta sai wani d'an siririn mayafi da ta yafa maganin babu, sai ga wasu mahaukatan hill shoes tasha, haka yasa duk mutanen dake wajen kallon gimbiya ya dawo wajenta, cikin isa da yatsina ta ida isa inda gimbiya take zaune, jikin table d'in dake wajen ta aje handbag d'inta cikin yatsina ta fara magana,
"Princess I don't know what is wrong with u, I called u several times but u kept rejecting it why?"
Sai da gimbiya ta murmusa kafin ta d'auki k'afarta ta d'aura kan table d'in da ke wajen, ta d'aura k'afa d'aya bisa d'aya cikin isa ta fara magana,
tana magana tana taunar chewing gum duk magana d'aya sai ta lumshe idonta sannan ta bada k'iriss da chewing gum d'in.
"Am sorry Anum, I din't want to see ur call thats why".
Anum tayi ajiyar zuciya da sauri Mairo ta ja mata d'aya daga cikin chair d'in dake wajen,
gimbiya ta dubeta tace
"Anum what do u want to eat?"
"Humm I like SHAWARMA yes shawarma chicken I want to eat it".
Tana rufe baki gimbiya fido ta kalli Hindu da sauri Hindu ta juya ta nufi wajen serving d'in abinci
"Kai ai wallahi sai nayiwa yarinyar can magana kaji yanda ta shiga zuciyata kuwa?
"Humm bazan hana kaba dan wallahi nasan girman kan yarinyar nan tana jifa kamar ita ke MULKIN garin nan". "Kai mutumin forget girman kanta kar ka manta fa duk wata mace bata min wuyar samu, komai cikar izzarta kuwa".
"Toh sai ka dawo ni kam ba dani ba, ina nan ina zuba idona dan ganin yanda zata kaya tsakanin kai da ita, dan nasan ba zakuyi rabuwar arzik'i ba",
"Naji nidai sai naje".
"Yana tashi ya nufa inda su gimbaya suke direct babu ko kwana kwana ko alamar shakka ya isa wurinsu....
*KUCI GABA DA KASANCEWA DA* 👇
_FATEEN SOJA_
★★. _MATA DA_ ★★
★. *TAK'AMA* ★
NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION
______________________________
_story and written by_
*MRS UMAR*
_edited by_
*PRINCESS AMRAH*
_in dedication to_
*FIDDAUSI SODANGI*
_page 2
~~Suna shiga sukayi saurin goge mata kujerar da zata zauna akai, cikin yatsina ta iso wajen da sauri Hindu taja mata d'aya daga cikin kujeran ta zauna,
matasan nan su biyu suka fara jera mata kirari,
"Barka da isowa gimbiya Fido,
'yar sarki jikar sarki taka lafiya dai uwar d'akinmu, gaba sallamun baya sallamun taka lafiya dai gimbiya kinyi gaba babu gimbiyar da ta kaiki saidai ta k'asanki,
Mak'iyanki sun buga dake sun barki insha Allahu sai kin gaji mahaifinki".
Ta wani lumshi ido ta k'ara gyara zama saboda a rayuwata tanaso taji ana mata kirari sai kanta ya k'ara girma da fashewa, alama tayi masu da hannu ma'ana zasu iya tafiya waje, jikinsu na rawa suka kama hanyar fita Mairo da Hindu suka koma bayanta suka tsaya.
"Humm baabah kana ganin yarinyar nan yanda take isa sai kace itace sarkin?".
"Au! ai kad'an ma kagani yarinyar nan jinta take kamar itace sarkin, yarinya k'arama da shegen girman kan tsiya,
ko da yake mahaifinta ke da laifin yarinya k'arama ya fidda ta karatu zuwa k'asar waje".
"Kai baabah ina take karatun?"
"Naji ance wai a China take karatu".
"No wonder, dole ta zama haka saboda yana tunanin ita d'aya ya haifa saisa yake sangartata haka, yabi ya lalatata bata ganin kimar kowa a idonta".
"Dama hausawa sunce *MAZA DA MULKI MATA DA TAK'AMA,* kuma fa na gasgata hakan, wai abun mamaki sai mace ta dinga TAK'AMA kamar ita ke MULKIN saboda nan gaba yarinyar nan ta k'ara girma idonta ya kara bud'ewa toh wallahi talakawa zasuci ubansu wajenta sai kowa ya wahala".
Duk wannan maganar wasu samari ne ke yinta sunayi suna hangen Gimbiya Fido daga nesa.
Zamanta da kamar 10 minutes sai ga wata yarinya wadda itama bazata wuce sa'ar taba, sanye take cikin wasu english wears black Jeans da pink top, sunyi tight d'inta sai wani d'an siririn mayafi da ta yafa maganin babu, sai ga wasu mahaukatan hill shoes tasha, haka yasa duk mutanen dake wajen kallon gimbiya ya dawo wajenta, cikin isa da yatsina ta ida isa inda gimbiya take zaune, jikin table d'in dake wajen ta aje handbag d'inta cikin yatsina ta fara magana,
"Princess I don't know what is wrong with u, I called u several times but u kept rejecting it why?"
Sai da gimbiya ta murmusa kafin ta d'auki k'afarta ta d'aura kan table d'in da ke wajen, ta d'aura k'afa d'aya bisa d'aya cikin isa ta fara magana,
tana magana tana taunar chewing gum duk magana d'aya sai ta lumshe idonta sannan ta bada k'iriss da chewing gum d'in.
"Am sorry Anum, I din't want to see ur call thats why".
Anum tayi ajiyar zuciya da sauri Mairo ta ja mata d'aya daga cikin chair d'in dake wajen,
gimbiya ta dubeta tace
"Anum what do u want to eat?"
"Humm I like SHAWARMA yes shawarma chicken I want to eat it".
Tana rufe baki gimbiya fido ta kalli Hindu da sauri Hindu ta juya ta nufi wajen serving d'in abinci
"Kai ai wallahi sai nayiwa yarinyar can magana kaji yanda ta shiga zuciyata kuwa?
"Humm bazan hana kaba dan wallahi nasan girman kan yarinyar nan tana jifa kamar ita ke MULKIN garin nan". "Kai mutumin forget girman kanta kar ka manta fa duk wata mace bata min wuyar samu, komai cikar izzarta kuwa".
"Toh sai ka dawo ni kam ba dani ba, ina nan ina zuba idona dan ganin yanda zata kaya tsakanin kai da ita, dan nasan ba zakuyi rabuwar arzik'i ba",
"Naji nidai sai naje".
"Yana tashi ya nufa inda su gimbaya suke direct babu ko kwana kwana ko alamar shakka ya isa wurinsu....
*KUCI GABA DA KASANCEWA DA* 👇
_FATEEN SOJA_
MAZA DA MULKI MATA DA TAK'AMA 1
*MAZA DA MULKI*
★★. *MATA DA* ★★
★. *TAK'AMA* ★
*بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم*
*TSOKACI*
_wannan labarin k'irk'irre ne ba gaskiya bane nayi shine dan nishad'i da fad'akarwa, idan yazo iri d'aya da naka toh akasin haka aka samu.._
*GARGAD'I*
_Ban yarda wani ko wata su juya min labarina ta kowace hanya ba in ba tare da sanina ba ko ince izinina ba, koda kuwa sunan jaruman da ke cikin ne, duk Wanda yayi min haka toh Allah ya isa, dan haka a kiyaye._
```NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION```
___________________________________
*Story and written by*
*_MRS UMAR_*
*edited by*
*_PRINCESS AMRAH_*
*in dedication to*
*_FIDDAUSI SODANGI_*
```Page 1```
*GARIN KATSINA*
~~Garin Katsina gari ne da ya tara d'umbin abubuwan ban sha'awa, Allah ya albarka cu garin Katsina da manyan masu kud'i,
inda aka tara manyan 'yan boko, 'yan siyasa, harma da 'yan kasuwa,
uwa uba babbar Masarautarsu da ake ji da ita a duk fad'in Africa babu wanda baisan da zaman wannan masarautar ba.
Ni dai ido kawai nake zarewa saboda yanayin garin ya bani sha'awa sosai, da yake ya kasance yanayin sanyi ne duk Wanda kagani zaka ganshi sanye da rigar sanyi a jikinshi,
ina cikin tafiya Allah ya sada ni da wata k'ofa kai na d'aga ina d'aga kai naga an rubuta ( *K'OFAR SORO*) a jikin k'ofar, harda tuntub'e naci saboda yanayin yanda akayi rubutunma kanshi abun sha'awane, anyishi da kalar golden hakan yasa ya haskaka wurin tamkar da zinari akayishi.
Kai tsaye na danna kai cikin k'ifar duk da bansan inda zan nufa ba.
A hankali nake tafiya yayin da naci karo da wani katafaren gida,
dakaga gidan kasan gidan sarauta ne, gidan yasha ado anyi mashi Penti da red and white, ido na k'ara zarewa, juyowar da zanyi kenan na hango wata kyakkyawar yarinya na tafiya cikin k'asaita yayin da wasu 'yan mata na take mata baya su biyu, yanayin yanda take tafiya sai ka d'auka itace sarkin ko kuma sarauniya,
tafiya take d'aya bayan d'aya, tana jefa k'afarta kamar bata son taka k'asa, duka_duka shekarunta bazasu wuce shekara 17 ba, amma yanayin isarta da tak'ama sai ka d'auka irin babbar macen nan ce, sanye take da Gown har tana jan k'asa, jikin rigar red colour ne anyi mashi aiki da Golden, duk da rigar jikinta ta sauka har k'asa bai hana naga heel Shoes d'in da take sanye dashi ba, dogo ne kalar aikin rigar ta watau golden colour,
wani d'an siririn mayafi ta yafa a kanta tayi parking d'in gashinta, ta d'an ja mayafin baya ne shi yanuna gashin kanta wato (see me kamar yanda 'yan mata suke kiranshi), fara ce tana da tsayi bata da jiki wato siririya, sannan tana da dukiyar fulani daidai gwargwado, hancinta dogone kamar biro ko kuma ince margin biro d'in,
bakinta d'an k'arami ne kai kace teaspoon ma vmbazai iya shiga cikinshi ba, eyes d'inta manya ne k'wayar idonta bak'a ce har wani ruwa ke kwanciya a ciki.
Chewing gum ne a bakinta a hankali take taunarsa cike da izza da tak'ama, taunar chewing gum d'inda take shi ya bayyana dimples d'in dake kwance akan kumatunta both sides.
Duk tauna d'aya sai ta lumshe idonta kamar mai jin barci,
kafin ta k'arasa fitowa da gudu wasu motoci suka danno zuwa inda suke,
kai tsaye wajenta motocin sukayi parking, motocine na idon cin duniya kowace jikin motar an rubuta *GIMBIYA FIDO* akai, anyi numbering nasu d'aya bayan d'aya,
gaba d'ayansu suka fito daga motocin kamar zasu fad'i suka zube a k'asa suna kwasar gaisuwa,
"Barka da kwana gimbiya 'yar sarki jikar sarki Allah ya d'aukaka masarautar *SODANGI,* insha Allahu sai kin gaji mahaifinki".
Cikin isa ta wani saki murmushi ta kad'a k'wayar idonta, a hankali ta juya ta kalli Hindu da sauri Hindu tace
"Gimbiya ta amsa".
Hindu ce ta bud'e mata d'aya daga cikin motocin,
Genesis k'irar ( *2016*) ta shiga Mairo tayi saurin d'age mata rigarta, saida ta shiga suka rufe k'ofar kafin Mairo ta shiga d'ayar motar, ita kuma Hindu ta shiga inda gimbiya take watau gaba, a cikin wadda aka rubutama *FIDO 1*
sannan matasan sukayiwa motocin key,
***
Hindu da mairo kuyangun gimbiya Fiddausi ne dukkansu bazasu wuce sa'anninta ba,
d'aya daga cikin phone d'inta yayi k'ara da sauri Hindu ta mik'a mata tana yatsina ta amsa tayi Picking,
"Hello Princess kina gida kuwa?" Wata murya tayi magana a cikin wayarta k'irar galaxy grand prime wadda har yanzu ba'ayi releasing nata ba, itama har company taje akayi mata ita,
"No bana gida" ta bada amsa a gajarce.
"Kinje inane?" Aka sake jefo mata tambaya,
"Bana son yawan magana fa and You've already know that, finally, na fita yanzu zanje restaurant d'in *zamburush* ki samine a can". Ta mik'awa Hindu wayar sannan tayi hanging uo nata.
Hindu tayi murmushi tare girgiza kanta saboda a kullum tana mamakin girman kai irin na uwar d'akinta,
duk inda suka bi sai anyi maganarsu daga mai cewa tana burgeshi sai mai zaginta, dama haka duniyar take, idan wani ya k'ika to tabbas wani sai soka komai bak'i da munin halinka.
Kai tsaye zamburush suka nufa duka matocin uku tare sukayi parking, gaba d'aya mutanen dake wajen saida suka juya kallon motocin savoda yanayin tsarinsu ya banbanta da sauran motoci, kuma duka sabbine akayi ordering nasu saisa babu wanda ya gane cewa motocin *GIMBIYA FIDO* ne sabida kowa yasanta, ansan yanayinta ankuma san mktocinta.
Mairo ta fito da sauri ta bud'e mata k'ofa, biyu daga cikin mazan sukayi saurin shiga cikin restaurant d'in, shima red and gold kamar adon rigar dake jikinta
sai da ta d'auki tsawan 5 minutes kafin ta fara zuro k'afarta, heel shoes d'inta da Chain d'in da ke k'afarta suka haska fuskar mutanen dake wajen,
duk jama'ar dake wajen suka saki baki dan ganin wacece a cikin wad'annan motocin, gaba d'aya ta fito da gangar jikinta,
tana fitowa cikin yatsina ta mik'awa Hindu hannunta, da sauri Hindu ta d'aura mata glass a hannunta,
Saida tasa glass d'in kafin Hindu da Mairo suka take mata baya.....
*N.W.A*
_BY FATEEN SOJA_
★★. *MATA DA* ★★
★. *TAK'AMA* ★
*بِسْــــــــــــــــــــــمِ اللّهِ الرَّحْمَنِ الرَّحِيْم*
*TSOKACI*
_wannan labarin k'irk'irre ne ba gaskiya bane nayi shine dan nishad'i da fad'akarwa, idan yazo iri d'aya da naka toh akasin haka aka samu.._
*GARGAD'I*
_Ban yarda wani ko wata su juya min labarina ta kowace hanya ba in ba tare da sanina ba ko ince izinina ba, koda kuwa sunan jaruman da ke cikin ne, duk Wanda yayi min haka toh Allah ya isa, dan haka a kiyaye._
```NAGARTA WRITER'S ASSOCIATION```
___________________________________
*Story and written by*
*_MRS UMAR_*
*edited by*
*_PRINCESS AMRAH_*
*in dedication to*
*_FIDDAUSI SODANGI_*
```Page 1```
*GARIN KATSINA*
~~Garin Katsina gari ne da ya tara d'umbin abubuwan ban sha'awa, Allah ya albarka cu garin Katsina da manyan masu kud'i,
inda aka tara manyan 'yan boko, 'yan siyasa, harma da 'yan kasuwa,
uwa uba babbar Masarautarsu da ake ji da ita a duk fad'in Africa babu wanda baisan da zaman wannan masarautar ba.
Ni dai ido kawai nake zarewa saboda yanayin garin ya bani sha'awa sosai, da yake ya kasance yanayin sanyi ne duk Wanda kagani zaka ganshi sanye da rigar sanyi a jikinshi,
ina cikin tafiya Allah ya sada ni da wata k'ofa kai na d'aga ina d'aga kai naga an rubuta ( *K'OFAR SORO*) a jikin k'ofar, harda tuntub'e naci saboda yanayin yanda akayi rubutunma kanshi abun sha'awane, anyishi da kalar golden hakan yasa ya haskaka wurin tamkar da zinari akayishi.
Kai tsaye na danna kai cikin k'ifar duk da bansan inda zan nufa ba.
A hankali nake tafiya yayin da naci karo da wani katafaren gida,
dakaga gidan kasan gidan sarauta ne, gidan yasha ado anyi mashi Penti da red and white, ido na k'ara zarewa, juyowar da zanyi kenan na hango wata kyakkyawar yarinya na tafiya cikin k'asaita yayin da wasu 'yan mata na take mata baya su biyu, yanayin yanda take tafiya sai ka d'auka itace sarkin ko kuma sarauniya,
tafiya take d'aya bayan d'aya, tana jefa k'afarta kamar bata son taka k'asa, duka_duka shekarunta bazasu wuce shekara 17 ba, amma yanayin isarta da tak'ama sai ka d'auka irin babbar macen nan ce, sanye take da Gown har tana jan k'asa, jikin rigar red colour ne anyi mashi aiki da Golden, duk da rigar jikinta ta sauka har k'asa bai hana naga heel Shoes d'in da take sanye dashi ba, dogo ne kalar aikin rigar ta watau golden colour,
wani d'an siririn mayafi ta yafa a kanta tayi parking d'in gashinta, ta d'an ja mayafin baya ne shi yanuna gashin kanta wato (see me kamar yanda 'yan mata suke kiranshi), fara ce tana da tsayi bata da jiki wato siririya, sannan tana da dukiyar fulani daidai gwargwado, hancinta dogone kamar biro ko kuma ince margin biro d'in,
bakinta d'an k'arami ne kai kace teaspoon ma vmbazai iya shiga cikinshi ba, eyes d'inta manya ne k'wayar idonta bak'a ce har wani ruwa ke kwanciya a ciki.
Chewing gum ne a bakinta a hankali take taunarsa cike da izza da tak'ama, taunar chewing gum d'inda take shi ya bayyana dimples d'in dake kwance akan kumatunta both sides.
Duk tauna d'aya sai ta lumshe idonta kamar mai jin barci,
kafin ta k'arasa fitowa da gudu wasu motoci suka danno zuwa inda suke,
kai tsaye wajenta motocin sukayi parking, motocine na idon cin duniya kowace jikin motar an rubuta *GIMBIYA FIDO* akai, anyi numbering nasu d'aya bayan d'aya,
gaba d'ayansu suka fito daga motocin kamar zasu fad'i suka zube a k'asa suna kwasar gaisuwa,
"Barka da kwana gimbiya 'yar sarki jikar sarki Allah ya d'aukaka masarautar *SODANGI,* insha Allahu sai kin gaji mahaifinki".
Cikin isa ta wani saki murmushi ta kad'a k'wayar idonta, a hankali ta juya ta kalli Hindu da sauri Hindu tace
"Gimbiya ta amsa".
Hindu ce ta bud'e mata d'aya daga cikin motocin,
Genesis k'irar ( *2016*) ta shiga Mairo tayi saurin d'age mata rigarta, saida ta shiga suka rufe k'ofar kafin Mairo ta shiga d'ayar motar, ita kuma Hindu ta shiga inda gimbiya take watau gaba, a cikin wadda aka rubutama *FIDO 1*
sannan matasan sukayiwa motocin key,
***
Hindu da mairo kuyangun gimbiya Fiddausi ne dukkansu bazasu wuce sa'anninta ba,
d'aya daga cikin phone d'inta yayi k'ara da sauri Hindu ta mik'a mata tana yatsina ta amsa tayi Picking,
"Hello Princess kina gida kuwa?" Wata murya tayi magana a cikin wayarta k'irar galaxy grand prime wadda har yanzu ba'ayi releasing nata ba, itama har company taje akayi mata ita,
"No bana gida" ta bada amsa a gajarce.
"Kinje inane?" Aka sake jefo mata tambaya,
"Bana son yawan magana fa and You've already know that, finally, na fita yanzu zanje restaurant d'in *zamburush* ki samine a can". Ta mik'awa Hindu wayar sannan tayi hanging uo nata.
Hindu tayi murmushi tare girgiza kanta saboda a kullum tana mamakin girman kai irin na uwar d'akinta,
duk inda suka bi sai anyi maganarsu daga mai cewa tana burgeshi sai mai zaginta, dama haka duniyar take, idan wani ya k'ika to tabbas wani sai soka komai bak'i da munin halinka.
Kai tsaye zamburush suka nufa duka matocin uku tare sukayi parking, gaba d'aya mutanen dake wajen saida suka juya kallon motocin savoda yanayin tsarinsu ya banbanta da sauran motoci, kuma duka sabbine akayi ordering nasu saisa babu wanda ya gane cewa motocin *GIMBIYA FIDO* ne sabida kowa yasanta, ansan yanayinta ankuma san mktocinta.
Mairo ta fito da sauri ta bud'e mata k'ofa, biyu daga cikin mazan sukayi saurin shiga cikin restaurant d'in, shima red and gold kamar adon rigar dake jikinta
sai da ta d'auki tsawan 5 minutes kafin ta fara zuro k'afarta, heel shoes d'inta da Chain d'in da ke k'afarta suka haska fuskar mutanen dake wajen,
duk jama'ar dake wajen suka saki baki dan ganin wacece a cikin wad'annan motocin, gaba d'aya ta fito da gangar jikinta,
tana fitowa cikin yatsina ta mik'awa Hindu hannunta, da sauri Hindu ta d'aura mata glass a hannunta,
Saida tasa glass d'in kafin Hindu da Mairo suka take mata baya.....
*N.W.A*
_BY FATEEN SOJA_
Subscribe to:
Posts (Atom)