.[3/13,7:50.PM] by fatima
MATAR MUTUM
1_5.
NA
MRS UMAR
Ahankali take tafiya dauke da tirin talla a kanta cikin sanyin jiki da alama tunani take yanayenta zai sa kagani nutsatseyar yarinya ci bakin titi take tafiya wasu samari na zaune a bakin wani shagon kaya daya daga cikinsu yace kai jama a kudube wata yarinya a "can yarinyar her is beautiful dukkansu suka dubeta but banda mutum daya..
wanda yayi maganar, shiyasake magana yace kai kunsan matsalar yarinyar nan kuwa ?dukkansu sukace aa ..but banda dai dayan saurayin nan, yace matsalarta daya ce because ita sojan tirici dukkansu sukasa dariya ahankali naga ya dube saurayin nan da baya magana yace look my friend kuwa na magana kayi shiru sai yanzu yadaugo kanshi ...
ya salam wane kyakkyawan saurayi nagani wanda bazai wuci shakara 28 bah, cikin isa ya fara magana yace so what ina ruwana da"ita mai surutun nan yace haba HAMEED listen to me yarinya nan nada kyau fa sosae,hameed cikin fushi yace kamal pls just keep quite u will never understand me nagaya maka banason magana wata mace anan, hameed ya tashi yashiga motarsa kuya kalli idan yarinyar nan take yaja motarsa yayi gaya..
kamal yace yan mata zumana tace toh ahankali ta karasu wajansu ta ajiyi masu tirin tallai kamal yace nawa nawa tace goma goma yace toh kafin aci miyi sunanke? tace ne malam bani da suna, yace da gaski ta murguda mai baki tace eh.yace kai amma kinyi kyau fa tayi shru abinta yace pls yan mata Tell me u name" tace na'am mikace yace oh bakiji abinda nafada bani? Tace eh..
Kamal yace oh am sorry I am familiar with English tace an daba kuma, yace koh tace eh yace toh mubar maganar don Allah yaya sunanki? badan niba don Allah, tayi shru yace kubaki kaunar Allah ni tace aa ina kaunarsa mana yace toh gaya man tace sunana.....
Sunana MUHABBAT... tana ambatar sunanta sai da kirjin hameed ya buga yana cikin driven motarsa da Sauri ya'am baci sunnan Allah ..
Kamal yace wow suna mai dadi tayi murmushi wanda yabaiyana kyaunta muhabbat kyakkyawaci son kuwa kin Wanda bai samuba yarinya da atattarta bazata wuci shakara 15 bah macece har mace ga idanuwa ga hanci ga dukiyar Fulani wlh kuke mace in kika ganta sai kin sota don kyanta she is beautiful..
Kamal yace toh inaso nazo gidanku nakawu maki ziyara yaya za'ayi yanzu hummmmm ai ne gidanmu ba abarina fira da kuwa toh miyasa wlh bansaniba toh ko an maki mijini? aa wlh kai malm wlh kacika tambaya kamar dn jarida, au bakisaniba ai dn jarida kike tari dashi toh naji ni zan tafi talla yamma nayi, kar ki damu zan saye dukka ayar da gyadar yanzu duk tiri dn nawa muhabbat tace dukka ta dari 300 ci OK kamal yazaro five hundred yabata tace ai banida chnji badamuwa nabarmaki toh nagode yawwa ina zan zuba maka aa kiji dashi kiba yara sadaka aa dama badashi zakaba? eh, toh nagode kamal yace toh yanxu sai yaushe kenn? sai gobe insha Allah, OK Allah yakaimu toh ameen ki gaida gida toh amma kai ya sunanka aa sai kinzo gobe zan gaya maki toh Allah yakaimu ameen...
Ahankali muhabbat ke tafiya a nutse har takai wata kwana ta karya wani gida tashga tana zuwa ko sallama batayiba, naji wata masifafiyar mata ta tashi tsyi da balai toh shigeya har kin dawo daga talla baki sarba koh? ahankali muhabbat ta karasa wajanta tace aa babba dama wani mutum yasaye dukka yace naba yara sadaka hummm munafikar banza in'ma yawn gantalinki kikaji ina ruwana nidai bani kudin nan kuma in anjima ki daukita sai kin sai dota shgeya mai manyan idanuwa kamar na uwarta....
(08021084887)
MRS UMAR
No comments:
Post a Comment