[4/6,8:30.PM]BY FATIMA
MATAT MUTUM
. 41_45.
NA
MRS UMAR
ASALIN LABARINA SHINE
Malam Amadu shine Ai nahin sunan mahaifina ba wani mai kudi bane yana dai kasuwancinsa," yana da mata mai suna maryam wato inna mairo kenn mahaifina yana hakuri da inna mairo sosai, gashi suna da matsalar haihu kusan shakararsu 5 da aure amma Allah bai basu haihu bah, mahaifina yadamu kwarai da gaske haka mahaifiyar babana ta damu sosai wata rana har tazo tasamu inna amma inna tayi mata rishn kunya....
Mahaifina da yaji maganar baiji dadi bah amma yayi hakuri saboda yasan halin inna mairo kenn...
Wata rana mahaifina yaje kauyensu ranar tayi masa dadi saboda ranar ne yahadu, da "mahaifiyata mai suna fadima sunzo bikin wasu yan uwansu daga Cameron mahaifiyata ba yan Nigeria bace su fulanin Cameron ne ,anan ne mahaifina yaneme auren mahaifiyata..
Mahaifina yasha wahala kafin yasamu auren mahaifiyata sai da yabita har Cameron yan uwanta sukace bazasu ba kado auren yarsu bah, sai da suka ga ba sarki sai Allah sann suka basa aurenta ..
Inna tunda taji labarin baba zai kara aure hankalinta yatashi sosai ba inda inna bata shgaba, dan ganin an fasa auren amma abin yaci tura, haka mahaifiyata tazo gidan inna ta damita da wahala abin Allah bayan aurensu da wata uku Allah yabata ciki tunda inna taga cikin nan take safa da marwa wajan malamai da bokaye har sai da inna taga cikin nan yafita kafin hankalinta ya kwanta ba a jima bah tasake samun ciki sai dai wann salon ya chanza saboda ba yanda inna batayi bah Dan cikin yafita amma yak'i fita haka ta hakura har Allah ya sauki mamana lapia aka haifini...
Mahaifina tunda aka haifini yake nuna man so inna abin na bata haushi kamar zata mutu amma ba yanda zatayi, idan mahaifina yatafi kasuwa mamana takoma kamar baiwa wajan inna..
Inna duk wajan boka da taje Dan akashe mamana sai bokan yace bazai iya bah wata rana lami tazo tace mata tasamo mata wani sabon boka suka shrya sukaje wajan bokan tunda suka dawo gida mamana bata kara gane kan babana bah yazo ya tsnimu wata rana an waye gari ba mamana ba dalilinta hankalina yatashi sosai naje nasamu babana amma sai naga ko a jikinsa tunda ga ranar har yau bansa mamana a idoba kusan shakara 10 kenn saboda sann bani da da wayau sosai bayan tafiyar mamana kakata tazo daukata wato maman babana amma inna ta hana nayi kuka kamar ba gobe maganar da nake maka har yanxu yan uwan mamana basuzo sun tambaya ina take bah, babbar matsalata yanxu itace rashn ilimi toh kaji labarina.....
Hameed yayi ajiyar zuciya yace INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJU'UNNN dama har yanzu ana samun irin wa anan matan marasa imani a duniya ahankali ya kalleta dama tunda ta fara basa labari kanta a kasa tana kuka yace muhabbat please stop crying relex your mind I will help u muhabbat tace na am mekace.....
Toh ko wane taimako hameed zai bah muhabbat oho .......
(08021084887)
NA MMRS UMAR
No comments:
Post a Comment