[3/29,10:45.AM]BY FATIMA
MATAR MUTUM
.
. 26_30.
NA
MRS UMAR
WAYE HAMEED DA KAMAL
Alhaji abubakar mai changi shine ai nahin mahaifin hameed Babba mai kudi ne a cikin garin Katsina Wanda yaro da Babba yasansa alh abubakar matarsa daya wato mahaifiyar hameed mai suna saratu alh abubakar iyayensa sun rasu tun yana yaro sakamakon hatsrin mota haka alh abubakar ya taso komai nasa shi daya har Allah yasa yagama karatunsa a A.B.U ZARIA yafara changin dollars har Allah ya hadasa da Hajiya saratu alh abubakar yasha wahala kafin samu auren saratu saboda mahaifansa basa duniyar haka har Allah yasa aka daura masu aure inda ya gina gidansa a G R A bayan sunyi aure da wata uku Allah ya albarkacisu da juna biyu haka saratu tasha wahala kafin Allah ya sauketa tafiya inda ta haifi kyakkyawan saurayinta, ranar suna yaro yaci sunan ABDUL HAMEED bayan shakara biyar hameed yayi wayau aka sashi primary achan ne suka had'u da KAMAL suka shaku sosai yanda har takai iyayensu sunsan abotakansu bayan shakara sheda suka gama primary dukkansu sukace sai dai a hadasu makaranta daya haka aka sasu a secondary bayan shakara 10 saratu tasake haihuwa yarinya mai suna minal,haka su hameed suka gama secondary inda mahaifin kamal da hameed suka zauna sukayi magana inda zasu kaisu makaranta ta gaba da secondary wato Nigeria Defence Academic wato (N D A) Kaduna sai da sukayi shakara biyar sannn suka gama suka fito cikakken Nigeria army inda suka fito a matsyin second leftanant haka akayi posting dinsu Barrack daya a garin port Harcourt wato bori camp barracks sai dai halin kamal da hameed ya bambanta saboda shi kamal ma abaucin son mata ne shikuma hameed baruwansa da kowacce mace aikinsa kawai yake yanzu an basu hutu sunzo AREWA .........
Hameed gida yanufa yana zuwa yasamu su dady da mom zaune a falo suna fira ya gaishesu ya wuce dakinsa bedroom ya wuce ya fada kan gado yana tunani wata zuciyar tace tunda yasan gidansu yarinyar yaje kawai haka yafito ya hau motarsa sai gidansu muhabbat.....
Muhabbat yau tadawo inna sai masifa take wai yau bata sayar da tallarbah tace wlh inna yau garin ba kasuwa, ba kasuwar ubanki munafika inna tabiyo muhabbat da gudu Ashe hameed na tsyi a soro yana jinsu muhabbat da gudu tayi tutube zata fadi sai ta fada jikin hameed kawai sai jinta tayi cikin k'irjin hameed Ahankali hameed ya dago kanta yana mata wani irin kallo.....
Toh jama a wani kallo hameed ke ma muhabbat kallo so ne ko na me?
Bari muga wazai bamu amsa....
(08021084887)
NA MRS UMAR
No comments:
Post a Comment