Wednesday, 4 May 2016

MATAR MUTUM 16_20

[3/24,7:30.PM]by Fatima

MATAR MUTUM

16_20.

NA
MRS UMAR

Hameed ya rukota ta fada jikinsa cewa yake SUBHAAN ALLAHI pls mike damunki ina ai muhabbat har ta sama,, da gudu yasata a mota sai asibiti kai tsyi ALLAH BAMU LAFIYA yawuce da ita direct" yana zuwa yayi sa a akwai Dr akayi Sauri aka shga da ita hameed ya dade tsyi sannn sai ga Dr ya fito da sauri hameed ya isa wajansa yace pls Dr Mike damunta? Dr yayi ajiyar zuciya..

Gaskiya nayi mamakin ace yarinya kamar wannn jininta yahau har kusan 150 what hauwan jini kuma? Eh wallahi abinda report ya bada kenn, toh Dan Allah Dr you should try Best so that she will get well , " yes i will try my best ..
Yauwa Dr nagode yanzu zan iya zuwa ganinta? eh muji kaganta suna zuwa suka samu muhabbat na kokarin tashi da Sauri hameed ya rikita, ahankali ta kallishi tace malm kai waye? hummm I am a human being yanzu dai Mike damunki? Bakumi, ke kanwata Allah bakumi,,

Dr yanxu zamu iya tafiya gida koh eh zaku iya tafi amma don Allah a dinga bata magani kuda wane lokaci insha Allah Dr,, za'a bata amma Dr yanxu ba abinda ke" damuta koh? Eh gaskiya babu sai dai kawai ciwon mara amma wannn ba problem bane kawai dai dukka wata dole tayisa,, toh Dr thank u so much...

Hameed ya ruko hannunta ya isata mota tunda suke tafiya ba wanda yace" ma wane kalla sai yanzu hameed ya juyo ya kallita yace ina ne gidanko? ai ni ba gida zanjibah toh ina zakije talla what talla da wannn jikin nake? eh OK naji toh yanzu wacce unguwa kike ina kofar kaura, yanxu har kofar kaura kike zuwa talla har nan eh,,

Tunda hameed ya tambayita unguwarsu bai sake mata magana"bah muhabbat taga yajuya kan motarsa ya nufa titin kofar kaura tace nashi ga uku ina zaka kaini ban sayar da tallar bah yaju ya kallita fuska a daure yace gidanko don Allah karufaman asiri in tafi tallana hameed ko kallanta bayi bah kayi muhabbat ta fashi da kuka Ko kalla hameed baice matabah sai da suka isa kofar kaura sannn yace...

Pls malama idan kin gama kukan Ina"ne gidan? ni nace maka ba gida zanjibah OK naji dukka kayan tallar na nawa ne na 400 OK toh zan biyaki...
Yanzu ina ne gidan gashi chn OK hameed yana parking motarsa muhabbat ta fito da sauri, toh mu shga koh aa nidai ban yarda"bah zanshga ni daya aa inaso muyi magana da babanki ai babana baya nan yaji kasuwa,, OK toh kiyi man magana da mamanki; muhabbat zata bude bak'i tayi magana kenn taji inna na cewa wai suwaye anan hameed yace mune kusuwa? Baku'ne toh shgo hameed yayi sallama inna ta amsa masa sannu da zuwa Baku mukayi gidanamu?,eh wlh toh ga kujera hameed ya zauna sai da suka gaisa sannn, " hameed yace dama ina cikin tafiya ne da mota na had da wannn yarinyar ba lafiya toh nan dai ta fade na daukita na kaita asibitin daga karshe dai Dr yace wai tana dauke da hauwan jini, hauwan jini na shga uku dama " ebba bakida lafiya baki gaya man bah " Dan muta ne su zage ni"wlh Ebba wlh kisake hali Allah nagani ina zaune dake tskani da Allah kawai inna sai aka fashi da kuka,, hameed yace toh yanxu dai ga maganin da suka ba ni nan a dinga bata don Allah mama a din ga bata su kan lokaci " haba ai bakumi za a bata.toh shkenn ni" zan kuma duk sanda nasamu lokaci zan dinga zuwa aa wlh bama sai kazo bah" haka" ma mungode toh shkenn ga wannn asai guro aa wann kudi haka...
Mama kenn ai ba yauwa, toh nagode yaro Allah yayi albarka ameen toh sai anjima toh ka gaida gidan yauwa albarka ki rakasa mana toh inna muhabbat tayi mamaki yanda inna ta sauya halinta sa"i daya har jikin motarsa ta rakasa ahankali muhabbat ta kallisa tace nagode hameed yace bakumi but ya kata idan baki da lapia ki gayawa mamanki kinji koh eh naji yauwa ga kudin tallar ki aa ai naga kaba inna aa wannn kyuta nabata toh nagode,,

but ya sunanki sanna MUHABBAT amma inna na kirana da Ebba OK yayi kyau,, toh kai ya sunanka hummm ni sunana mai TAI MAKU DAN ALLAH......


(08021084887)

MRS UMAR

No comments:

Post a Comment