Thursday, 12 May 2016

MATAR MUTUM 51_55

[4/14,3:49PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM

51_55.

NA
MRS UMAR

Dan haka muhabbat ki kwantar da hankalinki"insha Allah komai yazo karshe" amma inaso na tambayiki kuma ki bani amsa, toh malam ina jinka,
Hummmmm muhabbat zaki iya aure na kuwa? Muhabbat ta zaro ido tace malam aure fah kace , eh kobazaki aureni bah? Aa malam ai kafi k'arfina ," Dan Allah karufa man asiri wallahi malam," kawai sai ta fashe da kuka, yace inajinki ki'ida maganarki mana, ina ta" kasa magana sai kuka..

Yace OK toh shkenn nasan abinda kike ma kuka bakya sona ne toh ba matsla tashi ki shga class,
ahankali ta dago tace aa wlh malam ba haka bane, hummmmm naji jeki zauna, cikin sanyi jiki ta tashi tashga ta zauna tunda ta zauna take tunani toh dama yau saboda maganar da malam umar zaiyi mata Allah yasa inna ta barta tazo islamiyya kenn..

Acikin zuciyarta kuwa cewa take gaskiya ina son malam Umar saboda na tambata idan na aure malam Umar nayi dacen miji sai dai kash in dai inna na duniyar nan baza ta " bar 'ni nayi aure bah" bata San lokaci da ta fashe da kuka bah,wata kyakkyawar yarinya ta dafata da alama Bakuwace a islamiyya tace haba Hauwa Allah me yafaru kike kuka? sai yanzu ta gane kuka take, tace bakomai , haba Yar uwa don Allah ki fada min mana, Allah bakomai, OK toh shkenn ni sunana minal Bakuwace ni a islamiyya nan Ke fah ? Humm sunana muhabbat wow sweet name, so kinga dama a islamiyyar nan bani da k'awa yanzu inaso muzama abokai kin yarda? Muhabbat ta daga mata kai alamar eh..

Suna cikin maganar sai ga malam mai hadisi yashgo nan suka tsya da maganarsu,
Bayan yagama masu aka tashsu, minal tace toh ni yanzu za'azo daukata kefa ina gidanku,humm gidanmu ba nisa sosai yanzu zan karasa, aa kitsya sai muwuce dake," aa wlh nagode , toh shkenn tunda bakya son na hakura, muhabbat tayi murmushi tace aa wlh bahaka bane ina dai sauri ne , haka sukayi bankwana ta dawo gida ..

Inna ce keta ruwan balai wai" Dan sunje wajen boka yace masu gaskiya aikin nan yafi k'arfinsa saboda duk sanda ya aiki shedanu aljanne dan suyi ma Hameed mugun abu sai sutarar yana addua sai dai su dawo,,
Inna tace dama a duniya akwai aikin da yagagari boka tsiga, lami tace haba Yar uwa kwantar da hankalinki kamar kinyi bako ya mutu ai na samomana mafita akwai wani boka a Niger bokan aikinsa kamar yankan wuka ne sha yanzu magani yanzu nima wata kawata taje wajansa sune take bani labari,
Haba lami dama kin San da wann boka baki gaya man bah.
Toh kiyi hakuri yanzu zamu Bari gobe da safe sai mutafi,
Kai Ai jinake kamar mutafi yanzu, aa mubari sai gobe dai, toh shkenn ....

Washe gari
Su inna suka kama hanyar Niger dan zuwa wajan boka....


Toh jama a ko in su inna sukaje wajen boka ko Allah zai basu sa a.....


NA MRS UMAR

No comments:

Post a Comment