[3/30,10:15.PM] BY FATIMA
MATAR MUTUM
31_35.
NA
MRS UMAR
Hameed yana mata wani irin kallo na tausayi cikin zuciyarsa yake cewa Ashe matar nan karya take fada man dama tana chutar yarinyar mutane gaskiya wasu mutane basa tsoron Allah, yana cikin wann tunani "yaji inna na magana tana cewa toh munafiki yau"ma ka biyo ta koh? toh wallahi baka isa'bah sai nashiga duk inda zan shga dan gane narabaku, hameed bai gane abinda take nufi'bah...
Ahankali ya kalleta yace mama I did not understand what u are saying, inna tace me kace munafiki turwa uwar turi"turi ta ture uwata sannu bature, hameed yace toh ni dai mama wallahi bansan menayi bah, inna tace munafiki kace baka saniba mana tunda kabiyota kusake shashancin ko, hameed ya zaro ido yace INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJU'UNNN.mama wallahi ni ba fasik'i bane, inna tayi murmushi takaici tace humm yaro yaro ne zata"jawo muhabbat hameed yasha gabanta cikin fushi yace wai ke wacce irin matace ana baki hakuri bazakiyi bah" eh bazanyi bah munafiki kawai toh wallahi ina gaya maka karabu da ita idan ba haka'bah duk abinda yabiyo baya kar"kai kuka da ni kayi kuka da kanka, hameed yayi murmushi yace mama kenn ai ni da Allah nadogara ba da mutum "bah inna tace aikin banza kawai tashge gida ai yarinya zakizo ki sameni..
Hameed ya juyo muhabbat ahankali a bansa yadago kanta yafara Shari mata hawayen idonta yace is alright stop crying kiyi hakuri duk mai hakuri yana tare da Allah so ni bansan abinda" ke faruwa dake kenn' bah dama nazo in gaya maki duk ranar da kamal yace ku had'u a wani waje please kar kije kinji koh? ahankali muhabbat ta dga masa kai tace toh, yace yauwa kanwata kiyi hakuri insha Allah zan dinga zuwa ina dubaki kinji koh? eh, hameed ya zaro kudi masu yauwa yabata yace ga wann ki shga gida muhabbat tace aa wallahi nagode,, yace haba ai ni nabaki Dan haka ki amsa, tace toh shkenn na gode, toh" but idan kinshga duk abinda za ayi maki kiyi hakuri please ,"cikin muryar kuka tace toh nagode...
Hameed ya nufi motarsa yashga ita kuma gida tashga, Ashe inna tana labe zaure duk tana jinsu muhabbat nashga inna tace munafika bani kudin da yabaki, da sauri ta bata inna tadaka mata tswa tace daga yau kada na sake gann wann munafikin a gidan nan kinaji koh? eh inna tace shgeya munafikar banza , sai kije ki zauna ahankali muhabbat tashga ta zauna....
Hameed har ya isa gida yana tunanin halin da yabar muhabbat dakinsa ya nufa dama lokacin sallah yayi sai yanufi, toilet dan yin alwala bayan yagama yin alwala yazo yayi sallah sann yayi adduar da yasaba kullum ...
Kan kujera yakuma ya kwanta yana tunani a cikin zuciyarsa yake magana a gaskiya ina mai tausayin wann yariyar abinda yabani tsoro game da ita ga Dr yace man tana da hauwan jini toh wane taimako yadace nabata, gashi kuma yariyar bata cikin jerin matar da nake so na aura.....
No comments:
Post a Comment