Sunday, 15 May 2016

MATAR MUTUM 56_60

[4/17,6:30.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM
56_60

NA
MRS UMAR

Su innah babu inda suka yi tsinke,sai a wani kauye can cikin Niger .
Sunyi tafiyar k'afa mai nisa kafin suje wani kauye saboda tafiyar kasa ake sosai kafin aje garin, suna zuwa inna tayi sallama bokan yadaka mata tswa,yace "ke nan ba'ayi mana sallama.
Inna jiki na rawa lami tace tuba take boka,,

Yace "toh nasan abinda ke tafe daku,akan yarinyar kishiyarta ne, saboda bata so tayi aure toh bah damuwa shedanu sun San da zuwanku kuma anyi an gama, amma aikinmu akwai sharade idan muna aiki saiki tsayar da duk wani aikin lada, bake bah sallah sannan idan azumi yazo baza kiyi bah kin yarda?

Innah tajuya ta kalli lami,
Lami ta daga mata kai alamar ta aminci, ta dube boka tace "na yarda"
yayi dariya Wanda sai da duk wajen ya amsa yace "yauwa Yar gari"...

Yace "yanzu akwaiwata mastala kwaya daya. ,
"akwai wani shegen yaro..
ana fadan yaro sai da k'irjin inna yabuga," cikin ranta tace" kar dai ace wannan boka ma ba zai iya aikin bah wahalar banza zamuyi"..

Boka yace "ki kwantar da hankalinki, kina tunanin kamar bazan iya bah kamar wancan boka".

Innah ta zaro ido tana mai mamakin yanda akai har boka yagane abinda ke ranta, Lalli aikin boka nan zaiyi nasara,"
Boka yace mairo matsalarki ta warke tunda har kika zo nan "
"yaron nan idan yakoma wajen aikinsa toh shida garin Katsina har abada ita kuma bata ba aure.

Inna tayi dariya mugunta ita da lami kamar ansa uwarsu aljanna.
Boka yace "toh ga wannan laya ce kije ki sata a makabarta, "wannan kuma a cikin gida zaki rufe kinji koh? "Eh boka"
"Yauwa na Baku nan da sati biyu Ku dawo , " toh boka" mungode ,"hhhhhhhhhh" ai nan ba'ayi mana godiya saboda bama aikin Allah, toh boka ga wannan" ""ku'aje anan"

Suka aje nan fa suka fito suka kama hanyar gidan Nigeria...

(Wannan wace irin rayuwace irin tasu inna da lami sun manta Allah shine mai komai,
ya Allah kashiryar da bayinka Allah yasa mudace..)

Yau ta kama ranar Saturday hameed na dakinsa kwance idanuwansa a rufe yana mai tunani.
Ahankali Minal ta zauna dai-dai kafafunsa, tace "yaya what is wrong with u this days? Ahankali ya bude idonsa yayi murmushi yace
" no problem minal kawai ina tuna wani Abu ne, "kai yaya please tell me what is the problem" wallahi nasan akwai abinda ke damunka.

"humm minal sarkin rigima kenn Allah bakomai, toh shikenan yaya dama I want to tell u some thing ," humm ina jinki"
"yaya wallahi jiya da naje islamiyya nayi kawa yarinyar baruwanta,"

Hameed yace "But mai nagaya maki da zakije islamiyya, ba nace ba ruwanki da kawaye bah.

" toh yaya wallahi yarinyar naganta tanata kuka ne a class, shine taban tausayi har ta gaya man sunanta wai sunanta MUHABBAT,"
"Afirgice ya mike daga kwancen dayake"
what muhabbat!!!!!
cikeda alaman tambaya tace mai"Eh yaya, kasanta ne? ........

Makaranta akara hakuri da Mrs Umar....

EXTREME HAUSA WRITER

NA MRS UMAR

No comments:

Post a Comment