Sunday, 15 May 2016

MATAR MUTUM 61_65

[4/19,1:30PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM
61_65

NA
B MRS UMAR

Ya'ya kasanta ne? "Hameed yayi murmushi, yace "no kawai naji kamar natab'a jin mai irin sunan ne, "kai!!! yaya ka fad'i gaskiya in'ma kasanta ne, toh bah matsala she is my friend I will make way for u, "ke ina wasa da'ke i don't even no the girl how can I marry her ? " hummmmm yaya don't worry nasan baka santa bah,
"OK amma me tace "meki da kika tambayita tana kuka, ? minal tace " A'a yaya ai kace baka son maganarta toh dan haka I will leave u,
Hameed yace "OK na barki tunda bazaki fad'a men bah. But yau ni zan kai'ki islamiyya, ""minal ta buga tsalle, tace ""yaya da gaske zaka kai ni Islamiyya? "Eh mana zan kai'ki.

""Kai amma naji dad'i , Idan mukaje zan nuna maka Muhabbat, Hameed yace "toh my sister yanzu inason in'fita sai nadawo, " toh yaya nima bari naje wajen mom a kitchen,,,

Bayan fitar Minal.....
daga dakin Hameed,
tashi yayi ya dauki makolin motarsa. Bah inda ya nufa sai gidansu Muhabbat, yana zuwa yasamu, yaro a k'ofar gida yaturasa Dan yak'ira mai Muhabbat,

Allah sarki, Muhabbat da sauri ta fito kasanciwar yau innah bata gida, tana fitowa ta ga hameed tsaye a jikin motarsa ,
Tayi mur'na da ganinsa sosai,
Muhabbat tace ""Yaya sanu da zuwa, hameed yace " yauwa my sister yakike? Muhabbat tace "lapia qlau, " hameed yadaga kyakkyawar fuskasa ya kalleta sosai, yace " nazo ni inaso muyi magana dake I have an Important issue to discuss with u , amma yau ina innah?naga kin fito da da sauri, "wallahi sun fita ita da babah Lami,

Hameed yace "ok muhabbat ina da k'anwa mai suna minal, tace "islamiyyarku daya, muhabbat tayi murmushi tace " eh wallahi jiya muka fara had'awa da ita,
Hameed yace "toh muhabbat inaso ki gaya man gaskiya me yasaki kuka jiya? Muhabbat ta zaro ido tace " ita ta tagaya maka ina kuka jiya?
"Hameed ya yatsina fuska yace " bah wannan na tambayiki bah, ina tambayarki ne a kan kukanki na jiya,
"Cikin murya kasa _kasa muhabbat tace " bakomai Allah ya'ya, "ok jindad'i ne yasaki kuka hummm muhabbat kenn yau na yanke shawara daga yau kukanki ya tsaya zan share maki hawayenki, muhabbat I want to marry u!!!!!!!

" Yana fad'in maganar dai_dai lokacin da su Innah suka, dawo daga wajen boka. mai mashen ya ajesu......


Tohhhh jama'a wai anyanka tatashi hameed yace "zai aure Muhabbat toh ko Allah zaisa, ya aureta.....


MXTREME HAUSA WRITER

NA MRS UMAR

No comments:

Post a Comment