Wednesday, 11 May 2016

MATAR MUTUM 46_50

[4/11,6:40.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM
.
. 46_50.

NA
MRS UMAR

Humm muhabbat am sorry I am familiar with English sai kiyi hakuri dani, yauwa abinda nake so dake muhabbat ki" k'ara hakuri insha Allah zan taimakeki , muhabbat ta zaro idanuwanta a waje , hameed yayi murmushi Wanda sai da yabaiyana kyakkyawar fuskasa yace ki kwantar da hankalinki nasan abinda kike tsoro kada inna tayi man wani Abu toh insha Allah ba abinda zai faru dani sai alkairi kinji koh? Ki dauke ni a matsyin yayanki uwa daya uba daya daga yau hawayenki zasu tsya insha Allah, toh Yaya nagode amma ina tsoron Allah ina tsoron inna saboda bata da imani a ranta ko alama ,,humm karki damu ai duk abinta batafi k'arfin Allah bah yauwa yanzu kin"rik'e sunan garin da mamanki take a Cameron? Aa wlh dama kakata tasani kuma Allah yayi mata rasuwa, kawai sai ta sake fashwa da kuka,..
ahankali yadaga kanta yana share mata hawayen idonta please muhabbat stop crying I promise u zan taimakeki kota wane hali inda bai sa6ama shari'a bah kinji koh ? Tace toh , yauwa kanwata toh yanzu mutafi na kaiki gida ko? Aa zan tafi talla yanzu, humm muhabbat don't worry zan saye kayan tallar kinji mutafi yakama mata hannu , ahankali ta kallesa tace humm yayana mamana tace man ba kyau namiji ya ta6a matar da bah tasabah ,, humm muhabbat kenn kin manta yanzu ni yayanki ne ai yaya yakan kama hannun kanwarsa so Dan haka karki damu ba abinda zanyi maki my sweet sister yabude mata kofar mota tashga shima yashga ...

Sai da hameed ya kusan zuwa unguwarsu sann ya tsya da motarsa yace muhabbat zan barki anan because banaso naja maki duka, toh Yaya nagode , toh ga kudinki sai ki juye man kayan a mota saboda nasan in kika koma dasu gida in anjima sai kin fito talla, haka ne fa, yauwa my sweet sister kin gano kenn , " sukayi bankwana ta kama hanyar gida......

Kamal ne" zaune inda suka barsa yana magana a zuciyarsa yace hummm hameed kenn ai wallahi in kasan wata toh wallahi bakasan wata bah idanma son muhabbat kake toh wallahi kamakaro saboda narigaka sai na biya bukatata kafin inma aurenta zakayi sai kayi i swear to my God no one can stop me from what I want to do...
Yana cikin maganar a zuciyarsa sai ga hameed ya dawo yace ya abokina kamal wani irin kallo yayi masa ," humm dama in"dai irin wann kallo ne toh kamal gidan yazo , hameed ya yatsna fuska yace that is ur problem, kawai yashge motarsa....

Muhabbat tana komawa gida tasamu har baba lami tatafi gida tayi murna a zuciyarta saboda ta" San in har lami na gidan toh tashi ga uku, tana zuwa tayi sallama inna kota kallita ta aje kayan tallar tace inna ga kudin, humm munafika yau "ma har yayi maki juyen koh ? Aa inna yau an samu kasuwa ne , humm yarinya kenn ai nakusan kawo k'arsan wann wasan naku yarinya," bane kudina? Muhabbat ta bata kudin, ahankali tace Dan Allah inna intafe islamiyya? Inna ta yatsna fuska Wanda sai da ya baiyana mumunan fuskarnan tata, humm ai sai kitafe ai na San yau za suci ubanki munafika..

Tayi shrin islamiyya dama bata da uniform din islamiyya haka take tafiya tana zuwa ta zamu malam Umar a tsyi zata wuci ya kirata, yace muhabbat meya hanake zuwa islamiyya kwana biyu? Tayi shru yace ina tambayarki kinyi shru kawai ta fashe da kuka ahankali ya karaso kusa da ita yace muhabbat ya isa nasan matsalarki kawayenki sunyi man bayane komai wann alkawarin da na"daukarwa zuciya ta zan taimakeki kota halin Yaya insha Allah.....


Toh makaranta novel din MATAR MUTUM hameed yace zai taimaki muhabbat haka kuma malam Umar toh dukkansu ko wane taimako zasu bata.....


(08021084887)

Na MRS UMAR

No comments:

Post a Comment