Sunday, 17 July 2016

SON ZUCIYA 1 To 10

[7/16, 8:43 PM] MRS UMAR: SON ZUCIYA
1

mrs Umar

Tana zaune a gaban mahaifinta, Wanda sukafe k'ira da Abba, a dakinshi yana yi mata nasiha, jikinta yayi sanyi duk dakin ya gume da kamshin turarukan jikinta kwalliya tayi tamkar me son zuwa gasar kyau domin kuwa Amarya ce ita a yau tana bakin cikin rana ta yau, da za'a kaita gidan mijin da tak'ishi a rayuwa take masa kallon bakin kwalta saboda tsananin kin da take masa duk da kyan da Allah ya bashi wata sayin tana mamakin irin son da taga wasu mata nayi masa takan kirasu da wawayen yanmata.....
Idonta yayi jajir saboda kukan da tasha kasake take a gaban abbanta kuka sosai take wanda tana sauraron fadan da yake mata na bankwana domin tabi mijinta lafiya zuciyarta ko kadan bata amince da hakan ba ta Dan jima tana jin fadan da Abba kimata Wanda baya amfani a garita, bakomai a ranta sai tsabar tsana da takeji na mijinta, Abba yace " tashi kitafi Allah yayi maki albarka yasa gidanki ne. Tace "amin. " hmmm amma a ranta ba haka ba, tace "Abba zamu tafi. " acikin muryar kuka, yace "toh kausar Allah yabada sa'ar zama. " tashi tayi suka fita dakin mom suka shiga ta zauna itama tayi mata fad'a mai shiga jiki sanan suka fita, sukaga jerin gwanon motoci da Faruq yaturo domin daukar Amarya, sai da ta shiga mota ta zauna sai bayan tashiga abin mamaki ashi Faruq naciki abinshi, haushi ya cikata kamar zata mutu a wajen, sai jitayi ance, "wow masha Allah my beautiful welcome. "haushi tak'araji a ranta, a cikin zuciyarta kuwa cewa take, "insane lazy....


mrs umar
[7/16, 9:10 PM] MRS UMAR: SON ZUCIYA
2

mrs Umar

Idonshi yayi jajir kamar wuta, yayin da yana magana yana kallonta, yace " pls kausar I luv u so much, "ya dubeta da manyan idonshi, yace "magana nake maki kausar amma kinyi shru, " bata dai amsashiba ya kara da cewa, " pls kausar kiso ni Dan Allah, I promise you zanbaki kowace irin kolawa a duniya, wanda kowace mace kiso na jindadi my Queen. "Faruq yayi jam yana jiran abinda zata ce a hankali cikin muryar kuka yaji ta fara magana. tace "pls promise me yayi shru yana kallonta yafara tunanin a zuciyarsa, yace " toh nikam wane alkawari zanma kausar koh ta fara sona ne yace kai!!! amma da naji Dadi haka gaskiya, " yayi murmushi, yace "yes I promise you ta dago kainta ta girgiza kai, tace "da gaske kake? yace "yes sai hawaye kefita d'aga idonta, tace " ina so d'aga yau kada kasake sawa a ranka zan soka kuda kuwa a mafarki ne, " zata k'ara magana ya daga mata hannu, ta sake fashwa da kuka.. Hmm oga ai sai yakasa magana yayin da kanshi ke juyawa..


SON ZUCIYA
3


mrs umar

Har suka isa unguwar da za'a kaita, wata unguwa ce da'a ke cemata modoji inda Faruq ya kera gidanshi na idon cen duniya baki daya motocin nan suka dinga fakawa a layin gidan da yake layin da fadi ta d'ago kainta taga anzu tasa hannu zata bude k'ofa Faruq ya kama hannunta, yace" ina zaki dama kina jira muzo dan ki rabuda makiyinki koh? " ta juya ta murguda mai baki, tace "eh din. " hmm..haba wa, ai sai kawai yajawuta jikinshi yana mata wane irin kallo wanda ni kaina bansan ma'anarsaba yayi murmushi, yace " ke baki da kunya ne? " yasa hannunshi ya shafe fuskarta tayi Sauri ta fizgi hannunta daga nashi ta fita a mota da Sauri dan kar yakamota yayin da sister abbansu najiranta wato anty goshi, tace "toh a shiga da kafar dama. " nan dae ta shiga gidan falon gidan suka fara isa, wayyo aljannan duniya kai!!! ni kaina da naga gidan sai da na firgita da gane falon gidan gaskiya ya kiru ba karya.. dakinta suka wuce da ita ta samu waje ta zauna yayin da jama a keta shiga ganin Amarya ita kuwa kuka take ta sha sosai Wanda bata San ranar da zata barshiba..
Kuwa yagama ganin Amarya yayin da anty goshi tace toh jama a kuwa yazu mutafi gida dare yayi karda motoci su barmu a wann unguwa mai nesan gaske haka kuwa yatafi yarsa, a kabar Amarya ita daya abinta shru , tana tunanin yanda rayuwarsu zata kasance da mijin da ta tsana a duniya tana cikin haka ne taji mutsin mutun na shigowa Faruq ne kuwa da sallama ya shiga ya samenta zaune a falo taja dogon tsaki kallonta yayi ta kara Jan wane tsakin ya dubenta, yace "amarsu ta ango an yune lafiya. tace "riki gaisuwarka banaso. " yayi murmushin bakin ciki yace" I shall do my Best, " ita kuwa a zuciyarta taki cewa I don't like him very much..



Toh jama a nasan zaku so jin labarin kausar da Faruq kuyi hakuri dae masoyana I luv u so much duk inda kuki

Zan Dan huta kadn kun San abin ku da sabowar marubuceya sai ahankali

Na Mrs Umar

08021084887
[7/16, 9:12 PM] MRS UMAR: SON ZUCIYA
4
ASALIN LABARI
Alh muntari da Alh kabiru abokanayene na kud da kud., sana'arsu tare sukeyi komi tare sukeyi, tun kafin suyi aure sukai alkawari kome suka haifa zasu hada yaransu aure wanan kenan.
Alh muntari shine wanda yafara aure ya auri matarshi mai suna Aisha bayan wata 10 Allah ya azurtasu da yaro kakkyawa mai suna FARUK.
Alh kabiru baiyi aure da wuriba saida yakai saida faruk ke shekara 6 sanan ya aure matarshi mai suna habiba.
Sun dade basu haihuwa dan har faruk yakai ss3 sanan habiba ta haihu inda tasamu mace yarinya son kowa kin wanda yarasa ranan suna yarinya taci sunan KAUSAR.

Tun randa aka haifi kausar faruq yaji yana sonta iyayen sunfi kowa murna dasuka lura dahaka dan yanzu alkawarin dasukayi babu matsala aciki.
Faruq ya shaku da kausar sosai kullum yana gidan, harya samu addmission a university of Egypt. Yatafi lokacin kausar na shekara 13.
Kausar yarinyace kakkyawa ga diri sosai, tun tana shekara 13 nonota manya sosai acike suke,gasu a tsaye da shape tanadashi,ga baya kaman ta babba saisa mum tahanata fita babu hijab ko gyale bata sawa.

Taku fatima mrs umar
[7/16, 9:14 PM] MRS UMAR: SON ZUCIYA

5
Ranan da faruq yadawo daga Egypt inda yadawo cikakken likitan mata, yakosa yaje gidansu kausar yaganta.
Yanacin abinci yay wanka yayafi gidan, tun daga kofar gidan yakejin ihun kausar da sauri yakarasa cikin gidan, mum ta tareshi da fara'a tace kaji mutuniyarka tanachan ihu take adakinta waidan kayan sun mata kadan, yay dariya yace bari na lallabota.

Yana shiga dakin saida yakusa sumewa dayaga yanda nakara kyau, ina zaune dagani sai towel gashina a barbaje tai kuka nake rusawa dan kayan sunmin kadan. Yazo kusa dani yace kaucee menene?? Cikin kuka nace mishi yaya faruq kayana ne sunki wucewa anan suka tsaya, na nunamai kirjina, yajawoni jikinshi yace ya isa kinji ki dauko wani kisa gobe in Allah yakaimu zan sai miki irinshi, naceto namike dan nasa kayan amma sainaji kafana ya rike gam marana yafara ciwo.

Ihu nafasa faruq dahar yafita daga dakin ya dawo da gudu, kasa nayi zan fadi uncle yataroni nafada jikinshi ina ihun wanda hakan yasa mum ta shigo da gudu, maiya faru?? Faruq yace mum nima ban saniba muryan kuka nace mum cikina zai bule bata karasa maganan ba mukaga jini na zuba daga idonta ihu ta sandara ta zube a jikin faruq a sume.
Faruq yace mum meke damunta?? Cikin damuwa tace hala al'ada tafara dan bata tabayiba, faruq aranshi yace 15 fa take, nan ya kwantar dani yacs mum bari nasiyo allura ki shiryata.
Koda yazomin alluran naki tsayawa zan gudu kamoni yazoyi amma saiji yayi ya damko nono na hakan yasa yakusa shidewa, nikuma ban luraba saboda tsoron allura, haka ya matseni a jikinshi yamin alluran nan nai bacci, hakanan yaji yana sha'awana ahankali yakai hanunshi kan kirjina kome yatuna yay maza yacire.

Taku fatima mrs umar
[7/16, 9:16 PM] MRS UMAR: SON ZUCIYA

6
Tundaga lokacin duk wata sainai ciwon mara, kullum faruq na kiwon sona. Lokacin danake ss2 nafara soyayya dawani coper mai suna lawal. Ina son lawal sosai soyayyarmu muke yadamen zai turo amma nace yabari nagama ss3 tukun.
Ban taba kallon faruq da wani abu sama da yayaba. Bayan mun gama ss3 kawai wataran dad yakirani yacemin bikina saura wata daya nida faruq.
Ranan mutuwane kawai banyiba, sai kuka nake, mum tai lallashi naki tundaga ranan na tsani faruq. Sabodashi an rabani da lawal dina......

KOMAWAN LBARI.
Faruq yazo ya zauna kusa da ita ihu tayi ta matsa da sauri, yay dariya ya fincikota jikinshi ya cire mata gyallen yabita da kallo, idanunshi suka sauka kan kirjinta, take gabanshi ya mike sambal, dan faruq dama haka Allah ya yishi akawaishi da yawan sha'awa. Kausar ta murguda baki tace ni kadena kallona kanama mutum kallon iskanci.
Faruk yace haka kikace my luv?? Ta murguda baki tace eh yace zanko nuna miki. Janyota yayi jikinshi da karfin tsiya yahada bakinshi da nata yafara tsotsa sosai duk iya karfinta takasa kwacewa. Yana tsotsan bakin hanunshi na bayanta yana kokarin zage zip din rigan.
Zage zip din yayi ya cire hook din bra din.... Kausar ta sandara ihu...

Taku Fatima m umar
[7/16, 9:17 PM] MRS UMAR: SON ZUCIYA

7
Jikinta na rawa tace yaya faruq wot are u doing me haka? Faruq yace banj kika cema dan iska ba, tace ai wlh ba karya nayiba ba gashi kanamin ba. Dama abunda yasa ka aureni kenan. Faruq yakara jawota jikinshi ya cire bra din nono nan masu rikitashi suka bayyana ya cafkosu yana matsawa da karfi yana sauke numfashi, kausar hawaye kawai ke zuba a idonta, yafar kokarin cire mata sket kwata kwata takasa hanashi saida yaga babu komi ajikinta sanan yafara wasa da ita, yafi wasa da kirjinta sai wani gurnani yake romancing dinta yayi sosai ya kankameta sanan yay release ajikinta. Sauke ajiya zuciya yayi yace nagode kausar ko wanan kike barinayi kullum batare danai dukaba na rage zafi ai.
Haka kausar tai bacci akirjinshi da kyar danji take kaman ta sokamai wuka yamutu.
Washegari data tashi kuka tadingayi kaman zata mutu, hankalin faruq yatashi yace menene mena miki?? Kausar tace wlh duk randa kakaramin abunda kamin jiya saina kashe kaina.
A tsorace yace na yarda bazan karaba tashi muje kici abinci to.

Taku fatima m umar
[7/16, 9:28 PM] MRS UMAR: SON ZUCIYA

8

Da kyar ya shawo kanta yafita dan hada masu kalaci, amma kafin yadawo harta tashi tashiga daki kan gado tafada tana kuka sosai yafito dauki da cup dn da ki rik'i a hannunshi ya fad'a kasa dan jin kukan da take da gudu ya haura saman dan jin mike faruwa gifin gado ya zauna ya kamu hannunta ta fizgi da sauri, yace "haba my luv mike daminki ta juya ta murguda mai baki..


"Pls gaya man, mana ni masoyinki ne na gaskiya, "habawa ai kamar ya suka mata wuka a zuciya tace love is love but some time is dangerous..

Sauri yayi yadubeta yayin da idonshi yaciko da hawaye, cewa yake " INNALILLAHI WA INNA ILAHI RAJI; UN
Kanshi ya dafe cikin zuciyarshi kuwa cewa yake " wane irin SON ZUCIYA ne haka kausar kema kanta duk son da nake nuna mata, amma taki tagane, " meki wa yayi dan komawa dakinshi yana dade fita yaji tace wawa kawai...

Taku fatima Mrs umar
[7/16, 9:44 PM] MRS UMAR: SON ZUCIYA

9

dawowa yayi da sauri cikin fishi ya fincekota ta fad'a jikinshi, yace "who are you calling a fool? " tayi shru ba amsa, yace "ba magana nake maki ba, kinyi shru nace wakike zagi? " ta murguda mai biki yo da kai nake? " ya rungumeta da karfin tsiya ya hada bakinshi da nata ta fasa ihu, " wayyo yaya pls am sorry yaya dan allah kar kayi man irin najiya pls. " yakara saka bakinshi a nata ya fara tsotsa itako kuka take sosai ina ai sai da ya tsotsa bakinta duka sannan ya barta, kan gado ya jifata sannan, yace " mata don't call me that again because if you do will dell with you..

Yaju yafita a binshi ya barta tana kuka mai cin rai shikuwa dakinshi yashiga riga ya ciri Dan shiga wanka ya gama yafito a binshi dan yau akwai work ya gama komai, ya fito dan tafiya office har zai shiga dakinta komai yatuna ya dawo baya ya fasa shiga yayi tafiyarsa..

Taci kuka ta gaji yana fita kamat tana jira yafita tashi tayi ta shiga wanka ni kuma Ina zaune ina jiran tafito sai ko gata tafito da yake lokacin sallah bayiba mai kawai tashafa sai kwalli kaya ta dauko riga da skit na atamfa duk da ba kwalliya take ba, sunyi mata kyau sosai a binda ki firgita faruq sun baiyana bakin gado takoma ta zauna waya naga ta dauko sai naga tabude whatsApp tana budewa sai naga tayi murmushi tace yauwa...

Toh jama a koda wa kausar ki chat dan taganshi har tayi murmushi...

Toh ko biyone dan jin yarda za a kari



Taku Mrs Umar
[7/17, 10:44 AM] MRS UMAR: SON ZUCIYA
. 10

Tana budewa Lawal ne kuwa watau saurayinta abin kaunarta..

GABIN DA SUKE FAD'A.

Slm masoyina,

"Wslm,
"Haba miya faru are you angere with me?
"Yes

Haba my luv wallahi bani da laifi katau sayaman mana Wallahi Allah, kaine masoyina na gaskiya,
"Hmm kausar kenn, kina nufin har yanxu kina sona kenn? kinsan dole naji haushin rabuwa dake, amma yanxu naji dadin maganarki inaso I want you to promise me that you will never live me.
"Hmm yes I promise that I will never live you for even and even..
"Yauwa my luv allah ya barmu tare....

"Kawai mutum ta gane a kanta tsaye, ai sauri tayi ta jifa wayar a bayanta, shiko da sauri ya karaso yana shirin daukar waya aiko allah yabashi sa'a ya fizgu waya ido naga ya zaro

Toh jama'a ko Faruq yaga chat dn kausar da Lawal ne ..

Hmm ku biyoni dai

Taku fatima Mrs umar

Wednesday, 13 July 2016

MATAR MUTUM 186_190

[6/2,11:30.PM]BY FATIMA

MATAR MUTUM


186_190

NA
MRS UMAR


Fadima da Abba kuwa ai ba'a cewa komai dan kuwa yanzu suka San, rayuwar aure, gashi yanzu yana kasuwanci sosai ba inda baya zuwa, Innah mairo kuwa hauka sai abinda yayi gaba, yau Muhabbat ta kawo mata ziyara, fadima tana ta bata shawara yanda zata, zauna da mijinta lafiya, dama yanzu Muhabbat anwaye sosai, har turanci tanaji yanzu,

BAYAN SHAKARA HUDU

**************************
Rayuwa tayi dadi duniya tana juya masu zaman da akai yanzu, Muhabbat da Minal Allah ya basu yayansu, Muhabbat namiji Minal kuma mace, gashi yanzu suna d'auke da wani cikin.
Yanzu su Hameed sun baro garin port da aiki, yanzu suna kusa da matayensu watau Katsina.....

Hameed ne naga zaune shida Muhabbat, tana kwanci saman kafarsa shikuma yana shafa gashin kanta, Muhabbat tace my sweetheart today am very happy. "Why? My wife. " because yanzu kaza ma uban yayana ina alfahari da kai mijina. "Minal ce da kamal suka shigo, minal ta amsa, tace " nima INA ALFAHARI DAKAI MIJINA. "Sannan sukayi sallama suka sugo, muhabbat tayi murmushi tatashi daga jikin Hameed tace " sanunku da zuwa! Takwara zo mana. " da gudu ta fad'a jikin Muhabbat, Hameed yace "a'a Muhabbat karki karya man mata. " minal tace "a'a yau Ina mijina ban ganshi yana wasa bah. " wallahi yana sama yana bacci. "Nan fa suka sha fira sai dare suka tafi gida..
Bayan sun tafi Hameed ya d'auki Muhabbat cak sai kan gado nan ya fara shafata cikin murya kasa kasa yace I LUV U MY WIFE jinayi tace masa " I LUV TOO nan fa ya had'a bakinsa da nata , aka fad'a duniyar masoya,

Ai Nima barin gidan nayi saboda soyayyar Muhabbat da Hameed abin sha'awace..

ALHAMDULILLAHI

Toh makaranta littafin MATAR MUTUM anan nakawo k'arshan wannan littafin, mai suna MATAR MUTUM kabarinsa, indan nayi kuskure a cikinsa ubangiji Allah kagafartamani, idan kuma na fad'a dai dai toh Allah kabani lada!!!


Thank u very much to all my "FANS" I Luv all

JINJINA ga yan group dina Facebook & WhatsApp MRS UMAR HAUSA NOVELS ina alfahari daku..

Gaisuwa ga kawayena abun alfaharina

Munay
Xarah b ~b
Hajar
Rash kardam
Meesha Luv
Teema luff
Kurratul ayn
Rabiatu SK mash
Nana diso
Amrah
S.A.Azeez
Zahra
Autar Hajiya
Siylish bch
Baby Amrah
Nafee anka
Chuchu gaye
Maman abideen
Sadeey s adam
Da duk wanda ban samu na kira sunansu bah, wallahi kuna raina

Gaisuwarku ta da banci aminan arziki
KAUSAR LUV
FIDDAUSI SODANGI
BEEBAH LUV
HAUWA M JABO
JAMILA MUHD ALI

hummm ai ke taki ta dabance AYSHAT MUHAMMAD watau MAMAN SHAKUR thank u i will never ever forget you in my life,

Ina kike sweet na! HAUWA SHEHU ALIYU watau JIDDAH ALIYU a gaskiya ke kawace ta gaskiya ina alfahari dake a koda yaushe

Yan uwana masoyana Khadija Umar Aisha Ibrahim maman lukman maman ummi maman jine saratu Ali bukar

Sai kuma kun jini a sabon littafin na mai suna KISHIYA BARIKI zaizo maku bayan sallah insha Allahu!!!


Masoyana dan Karin bayani
08021084887

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 181_185

[6/2,11:00.AM]BY FATIMA

MATAR MUTUM

.
181_185

NA
MRS UMAR

Muhabbat ta fara zuwa school dinsu Minal, a gaskiya bah laifi Muhabbat nada kwakwalwa sosai duk abinda akayi masu tana dauka da sauri, gashi yanzu ta iya abubuwa da dama mom ta nuna masu hata girki, dasu kunna gas duk ta iya, gashi suna ta zuwa gidan Hajiya binta wajen gyaran jiki...

BAYAN SATI DAYA

yau ne ranar da za'a gama masu gyaran jikin, a gaskiya Hajiya binta tayi k'okari sosai, because idan ka gansu kai kanka kasan sun wanku, jikinsu har wani shine yake dan kyau, can kasa kuwa ba'a cewa komai sai ranar sa suka shiga za suyi bayani,hakan yasa Hameed da kamal duk suka tada hankalinsu wajen dole a basu matansu amma mom tace "ba inda zasu sai ta gama masu abinda take masu. " Hakan yasa suka d'aure suka hakura ba dan rai yaso bah.

Hameed ne da kamal zaune a dakinshi suna fira, Hameed yace "abokina kasan wani Abu kuwa? " a'a bansanibah. "Hummm tsaya kaga, yau zan kawa karshen, wannan Games din mom. " Toh me zakayi? "Hummm sa ido kayi kallo. " Hameed wayarsa ya dauka ya danna number Minal, ai kam tana kusa da wayar ta d'aga yace "yauwa Minal kuna tare da Muhabbat kuwa? " eh yaya gata nan. "Yauwa Dan Allah ki turo man ita yanzu nan akwai abinda zan bata, ta kawo maku. " toh Yaya gata nan zuwa amma na biyota? "A'a ita d'aya nace. " Hameed ya kashe wayarshi yace "yauwa abokina yanzu ka tashi kafita ka boye wajen tana fitowa kaima kashiga dakin Minal ni kuma nan zan gama aiki. " haba Hameed ba kunya. "Au toh idan bazakayi bah tashi kaje chan waje. " haba dai malam ai ni nafika buk'ata ma. "Nan sukayi dariya, kamal ya fita, Muhabbat ta dauko hijabinta har kasa ta fito ta nufa dakin Hameed, ai kam tana fita kamal shikuma yashiga dakin Minal, ido ta zaro, saboda batayi tunani zai iya zuwa bah, karasowa yayi wajanta yace " a'a my sweetheart what happen, naga daga na shigo kin zaro ido. "Minal tace" no problem. "Yace " are u sure? "Kai ta daga masa alamar eh, kan gado ya zauna yana bin jikinta da kallo, ita kuma Muhabbat tana shiga dama Hameed na jikin k'ofa bata sanibah, kawai ya maida k'ofar yarufe, nan fa jikinta ya fara rawa, karasowa yayi ya dauketa cak.....
Ashe duk bidirin nan mom na zaune kan kujera ita da dady suna kallonsu, mom tace " Alhaji kana kallon wani Sabon iskanci a gidan nan. "Humm na gani, toh laifinwa? kiba yara matansu sutafi gida! amma kince a'a, ai gwara sununa maki suma yaran zamani ne su. " Hmmm gaskiya naga yara zamani toh ai kam yanzu nan zasu kwashe matansu sutafi gidan. "A'a haba ai kibarsu sukara kwana biyu. " wani kwana biyu? Alhaji ina, ai bari kaga. "Mom wayarta da dauka ta danna number Hameed, yana cikin shafa Muhabbat yaji karar wayarsa, ya dauka mom tace " maza kufito falo ina nemanku, kudukka yanzu yanzu nan. "Hameed yaji haushe sosai ya tashi d'aga kan Muhabbat, hijabi yasa mata ya kama hannunta sannan ya kira kamal suka sauko kasa,
Bayan sun sauko, mom ta fara magana tace " toh marrar kunya, maza kudauki matayenku kutafi gida lada ta isa haka. "Dady yace " a'a saratu! Kibarsu sukara kwana biyu mana. "A'a wallahi yanzu, yanzu, nan zasu tafi basai anjima bah, Hameed yace " toh mom yanzu zamu tafi. "Eh ai nasani marrar kunya banza. " Hameed yayi dariya suka tashi, sai da suka had'a kayansu gaba d'aya kafin suka fito, mom tace "toh dukkanku kureke matanku kada nasake gani kafarku gidana. " basuyi magana bah, saboda sun samu abinda sukeso, motocinsu suka shiga sai gidan...

Bayan sun koma gidansu dama dare yayi sosai,
Hameed suna shiga, toilet ya nufa direct yayi wanka, saida yafito sannan yaba Muhabbat kayan bacci, yace taje tasaka, yau ma kamar ranar taji kunya! Amma tafito, tana fitowa Hameed ya taho wajanta ya kamata, cak ya dauketa sai kan gado, hannunta tasa rufe fuskarta, Hameed yasa hannunsa yacire hannunta daga fuskarta, yana bin fuskarta da kallo kota Ina, can kuma ya fara shafata, cikin murya kuka tace "dan Allah Yaya kayi hakuri. " sai kawai ta fashe da kuka, Hameed harshinsa yasa yana lashe hawayen, chan yakai hannunsa bisa dukiyar Fulani ya fara matsasu yana wani lumshe ido kamar mai jin bacci, bakinshi ya had'a da nata ya fara kiss dinta, Muhabbat da taga da gaske yake sai ta fasa kuka mai k'arfi, ahankali Hameed cikin murya kasa kasa dako idonsa baya iya budewa, yace "please accept me As ur husband, koh kinaso na neme wata mace a waje? " Muhabbat ta girgiza kai, yace "kin amince yanzu nazama mijinki na gaskiya. " kai ta d'aga alamar eh, nan fah Hameed yashiga kiss dinta kota ina, ya k'ara kankamita, nan fah yashiga shafata kota ina, sai da yayi mata wasani mai rai da lafiya kafin yayi addu'a ya jefa bananarsa, ai jiyayi bai san duniyar da yake bah dan dadi, itakuwa kuka take har tagaji ta hakura..

Toh haka Minal da kamal ma sunata fafatawa, amma baiyi wahalar shayo kanta bah.

Wannan rana dukkansu sunsha wahala ba yar kadan bah, basu kyalisubah sai asuba, dan Hajiya binta tayi gyara mai kyau,Hameed yayi ma Allah godiya da yasamu matansa, a sabuwa kamar laida, shaya fara budata, kamal kuwa ai ba'a cewa komai dan kuwa sai da YAYI NADAMA abinda ya ai kata a baya saboda yanzu yasan dad'in mace...

Rayuwa tayi masu dadi soyayya suke nunawa junansu ba gidan Hameed bah, ba gidan kamal bah, gaskiya dukkansu babu laifi wajen kulla da miji, gashi a haka suna ta zuwa school dinsu,,

BAYAN WATA DAYA

su Hameed har sun koma garin Port Harcourt watau wajen aikinsu, amma akoda yaushe suna kewar matansu, Hameed yanzu ne ya tabbata kamal yanatsu dan kuwa baya kulla mata....


®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 176_180

[5/31,4:30.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM
.

176_180

NA
MRS UMAR

Nan fah Abba yayi magana yace "nima ya kamata na maida matata dakinta tunda bah sakinta nayi bah. " dady yace "gaskiya ne dole fadima ki koma dakinki saboda har yanzu malam mijinki ne. " mom ma ta bada goyan baya dari bisa dari! nan fa dady yasa driver yace yakaisu gida.... Minal tace wa Muhabbat tataso sutafi dakinta sukwanta, suna tashi Hameed ya Mike zai bisu, mom ta daka mai tsawa tace "toh marrar kunya ina zaka bisu, maza kaja abokinka kuma kutafi dakinku, mutum banza kawai, ko kunyarmu bakaji. "Duk dakin sukasa dariya Hameed ya fara sosar keya.

Bayan su Muhabbat sunshiga daki, Minal tace " Anty Muhabbat sai kikaji an daura mana aure da yaya kamal, wallahi har yanzu abin mamaki yake bani, zan iya zama da ya kamal kuwa a matsayin mijina? "Humm Minal kenn zaki iya mana, ai bah abin mamaki bane, dama chan Allah yace kamal shine mijinki, kinsan MATAR MUTUM kabarinsa. " haka ne Anty Muhabbat, toh Allah yabamu hakurin zama dasu. "Amin. " Hummm ni Matsalata d'aya ce wallahi ban iya soyayya bah. "Hhhhhhh Minal kenn da abin dariya ai gara make, saboda ko yaya kinfini wayewa. " ai a nan bah wata wayewa. "Dariya sukasa su dukka, sannan sukayi addu'a suka kwanta....

Washe gari
Tunda safe mom tatashi, dan zasu fita ita dasu Muhabbat, dakinsu tashiga, Muhabbat ta duk'a har kasa tagaida mom, mom ta amsa cikin fara'arta, sannan tace masu " maza kushrya zamu fita yanzu daku, sukace toh, Minal ta fara shiga wanka kafin, bayan ta fito Muhabbat tashiga, itama tashiga tayi wanka, bayan sun fito suka zauna kwalliya, kunga yanda sukayi kyau kuwa? Yanda kukasan yan biyu wallahi haka sukayi kyau, kayan da sukasa sun amshisu! Kamar dansu akayisu, wani dan mayafi Minal taba Muhabbat tace ta rufa, dakyal ta amsa saboda cewa tayi bazata iya fita dashibah, sai da tace mata "ai a mota zamu fita kuma har inda zamu driver zai saukemu. " sannan fah! Ta yarda, falo suka fito suna fitowa kamshin turarensu ya duke hancin Hameed da kamal da sauri suka juyo daga inda suke zaune kan kujera, kowane bin matarsa yayi da kallo, saida suka iso sannan suka gaidasu, da sauri suka amsa, mom tafito itama har tashrya, tace "yauwa har kun shrya kenn toh mutafi. "Da Hameed da kamal ai had'a baki sukayi sukace " ina zaku haka da wannan kwalliyar. "Mom tace " gidan uwaku zamu. "Hameed yace " toh wallahi mom kafarku ,kafarmu, abokina taso mubisu. "Mom tace " wallahi Hameed kafita daga idona. "Toh yanzu mom haka zaki fita dasu bah hijabi jikinsu? " mom tayi dariya tace toh sarkin kishi kamar mace, ai a mota zamu kuma yanzu zamu dawo. "Nidai gaskiya mom matata taje tasa hijabi. " kamal yace "au matarka kawai banda tawa, ai Nima taje tasa hijabi. " dady na dai dai fitowa yace "kuna da gaskiya yara suje susa hijabinsu. " Minal ta turo baki tatafi ta d'auko hijabi, suka fita, driver ya daukesu mom tace masa ya kaisu gidan kawarta HAJIYA BINTA watau unguwar kwado, canko driver ya nufa dasu direct....

Sunyi sa'a sun samu Hajiya binta tayi murna da ganinsu sosai, sannan suka gaisa, sannan mom ta gabatar da abinda ya kawosu, Hajiya binta tace "don't worry Kawata indai wannan ne zanyi masu gyaran jiki na gani na fad'a sannan akwai wasu maguguna da zan basu sannan Uwa uba zan dafa masu kaza, gyaran jikin zanyi masu na sati d'aya. " toh nagode Kawata. "Haba badamuwa, yanzu San fara masu gyaran jikin.

Haka ta gama masu suka kama hanyar gida, da suka dawo sunyi sa'a su Hameed basa gida sun fita, dakinsu suka nufa direct,

Bayan sun shga sunyi wanka sunyi sallah, sannan suka zauna fira, Minal tace " hummm wallahi d'azu naji haushe fah da akace muje musa hijabi. "Toh ya zakiyi aure kenn ai. " Hameed ya turo k'ofa yace "ina my wife dina har kun dawo. " llah Yaya a gabana. "Ke ni tsaranki ne ina magana kina saman baki, zan fasa maki baki Yanzu nan. " a'a kaga malam karka taba man mata. "Kamal ne yanzu yayi magana, da Muhabbat da Minal kansu, suka sa kasa,


®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 171_175

[5/30,8:30.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM
.

171_175

NA
MRS UMAR


Washe gari Hameed tunda ya tashi ya tafe, masallaci sallah asuba bai dawo bah, sai da gari ya fara haski, kafin ya dawo Muhabbat har ta tashi tayi sallah asuba, kitchen ta nufa danyi masu kayan breakfast, tana zuwa kitchen din ta rasa yanda zatayi saboda gas ta gani gashi bata iya kunawa bah, tana nan tsaye tana tunanin yanda zatayi sai ga Hameed yashigo, ta baya ya rungometa yace "my wife kin tashi lafiya " lafiya Qlau. "Hameed yajuyo da ita gabansa yana kallonta yace " me zakiyi haka? "Hmmm dama..... " dama me? kinga je kiyi wanka yanzu ki shirya zamuje gidanmu yanzu kinji koh? "Kai ta d'aga masa alamar eh, tajuya ta tafe, binta yayi da kallo, tana zuwa tashga toilet danyi wanka, shikuma ruwan tea yasa a wuta, bata dade bah, ta fito d'aga wankan, wajen mirror ta nufa ta zauna yin kwalliya duk da ba kwalliyar ta iya bah, amma tayi kyau masha Allah, bayan yagama yazo ya kirata suka zauna karyawa, kunya duk ta kamata, haka suka gama sannan shima ya tashi yashiga toilet dan yin wanka, ita kuma tana nan zaune kan kujera, yana gama wanka yafito dagashi sai towel, da sauri Muhabbat ta kauda kanta dan kaunya, murmushi yayi ya nufa inda kayansa yake ya saka, saida yagama sannan yace " tashi mutafe. "Hannunta ya kama yasa mata hijabi, suka fito yace wa mai gadi ya rufe gidan, suka shiga mota Hameed yana driven amma hannunsa yana kan kafadar Muhabbat,ahaka har suka isa suna zuwa suka samu har kamal sun iso shida Minal, Muhabbat suna yin sallama kasa shiga tayi saboda gani fadima da tagani zaune, a zuciyarta take fad'a Allah mai iko kuji wata Mata kamar mamana. " Ashe duk magana nan a waje take yinta,fadima tace "Muhabbat nice fah mamanki. "Allah sarki uwa mai dad'i, da gudu Muhabbat ta fad'a jikin fadima ta mantama akwai, mutane a daki, nan ta fara kuka tana fad'in cewa " mama dama kina nan amma kika tafi kika barni har tsawo wannan lokacin. "Muhabbat kiyi hakuri wallahi Nima ba yanda naiya, saboda dana zauna a gidan nan toh wallahi yanzu da babu ni a duniya. " toh mama amma ya akayi kika San nan gidan? "Humm sa nadiyar Hameed nasan nan gidan Muhabbat. "Ban gane bah. " fadima tabah Muhabbat labari duk abinda ya faru, sai yanzu mom tayi magana, tace "toh Muhabbat abarta haka azo mugaisa koh, kunya ce duk ta kamata..

Nan fah Hameed yace " ya kamats kutaso muje gidansu Muhabbat. "Mom tace " gaskiya ne Hameed. "Dakyar suka samu fadima ta yarda, saboda cewa tayi ita ba inda zata, dukka gidan suka fito har da Minal da kamal, suka shiga motocinsu, gidan suka nufa direct, ai kam suna zuwa Muhabbat akace ta fara yin gabah tana shiga tasamu Innah da Lami, Innah tace " toh munafika ya koroki koh? "Hameed ya amsa yana dai dai shigowa yace " ai ni nafi karfin nakori Muhabbat, ai auranmu mutu ka raba takalmin kaza. "Toh marar kunya dama baka mutu bah. "Maganar Innah tatsaya ne a lokacin da fadima ta shigo, ido tazaro tana nuna ta da danyatsa. "Hameed yayi murmushi yace " ban mutu bah, dama kinaso namutu ne? Toh Allah bai baki sa'a bah. "Ashe Abba yana tsaye, ai kam yana gani fadima kanshi ya dafe, saboda abinda yasokeshi, Innah tace " Lami kinga ya dawo itama wannan shegiyar ta dawo "hhhhhhhhh ai dole nakuma wajen bako hhhhhhh ai gidan nan nawa ne ni d'aya hhhhhhh. " dukka mutane wajen bin Innah sukayi da kallo, saboda da alama Innah ta haukaci, ai kam ta haukaci da gudu tafita tana dariya tana wayyo, Lami kuwa ai bah magana, sai yanzu suka lura da halin da Abba yake ciki, ai kam nan suka kamasa...

Ya dan d'auki lokaci kafin yafara magana, yace "fadima yau kece a gabana me yafaru dani har na manta dake, dan Allah ki yafeman. " malam na yafi maka. "Nan fa suka tashi gaba d'ayansu suka koma gidansu Hameed, bayan sun koma Hameed yace wa Muhabbat tatashi su tafi gida, mom tace " ba inda zata inaso su danyi kwana biyu ita da Minal akwai abinda zamu dan nuna masu. "Hameed yace " mom wane Abu ni gaskiya kubani matata mu tafi gida. "Toh marrar kunya, kamal ma bai magana bah sai kai. " dady yace " a'a saratu ba'a haka ki basu matansu sutafi gidan. "A'a Alhaji wallahi akwai abinda zan nuna masu. " toh shkenn, toh kuyi hakuri har ta gama, nasan dai irin abin nan nasu na mata zata basu. "Mom ta bata fuska tace " kajika koh Alhaji da wata magana gaban yara. "Toh ai gaskiya na fad'a, yauwa Hameed ya kamata, Muhabbat kasata makaranta. " eh dama dady na yanke shawarar zan sata school dinsu Minal sai sudinga zuwa tare. "Yauwa ai kayi shawara mai kyau..

Nan fah su Hameed sukace suma ba inda zasu, sai dai ya zauna dakinshi, mom tace bata yarda bah, dad yace a'a su zauna ba damuwa.....


®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 166_170

[5/29,12:00.PM]BY FATIMA

MATAR MUTUM

.
166_170

NA
NRS UMAR


"Ahankali ta numshe idonta saboda yanda yake shafa mata gashin kanta, cikin murya kasa kasa yace " nasan kinyi missing dina koh? "Kai ta d'aga alamar eh. " yace "good my wife ai nasan kina sona. " kamal gani yayi idan ya tsaya jiransu toh zai kwana a haka, sai kawai ya dake yace "toh malam, ai Luv din ya isa haka, ko kunyata ma bakwaje, toh nima bari na tafi wajen Amaryarta. " au! Sorry fah na manta kana dakin, toh zoka zauna muyi magana. "A'a haba wani zama, ai sai kudasa man hawan jini. " Hameed yayi dariya warda sai da ta baiyana hak'oransa, ahankali kamal yazo gaban Muhabbat ya fad'i kasa sai hawaye ya fara bin fuskarshi yace "Muhabbat bansan da wani idon zan kallekibah, Muhabbat dan Allah kiyi hakuri abinda yafaru a baya, SON ZUCIYA yaso yakaine ga halaka, Muhabbat wallahi yanzu NAYI NADAMA sosai, kiyafini. " Muhabbat tayi shru bata bashi amsa bah, ahankali Hameed ya juyo da fuskarta yana kallonta, yace "please matata kiyi hakuri ki yafe masa wallahi na tabbata kamal yanatsu yanzu. " toh bah damuwa na yafe masa amma yaci albarkacinka. "Yauwa my wife, yanzu dai Allah ya amsa addu'armu yau kin zama matata shikuma kamal Minal ta zama matarshi........ " eh Yaya, ta Yaya Minal ta zama matar kamal? "Yanzu zakiji yanda akai Minal ta zama matar kamal. " nan fa Hameed duk yabata labarin yanda akai, sai dai bai gaya mata tare suka taho da mamanta bah, saboda yanaso da safe sai ya kaita, Muhabbat ta girgiza kai tace "Allah mai iko ba. " nan fa suka sha fira da kamal, ya danyi mata nasiha, hafin Hameed ya rakosa har wajen motarsa, bayan ya tafi Hameed ya dawo cikin gida, ai kam inda yabar Muhabbat zaune nan ya samita, toilet ya nufa yayi alwala sannan yafito, wardrobe ya bud'e ya dauko mata wasu kayan bacci ya bata, yace ta shiga toilet tayi wanka sannan tayi alwala tazo suyi sallah, kayan ta amsa ta nufa toilet, shikuma kayan jikinshi ya cire ya saka jallabiya, kan kujera yakoma ya zauna yana jiran ta fito, bayan ta gama wankan tasa kayan da yabata, Muhabbat bin jikinta tayi da kallo, saboda yanda kayan sukayi mata sunyi mata bala'in kyau duk wata surar jikinta kana kallonta, Hameed gani yayi bata da niyar fitowa sai kawai yatashi ya nufa toilet din ya bud'e k'ofar, yana budewa ya ganta tsye a toilet din tana wasa da yan yatsita, murmushi yayi ya numshe idonsa ya nufa inda take, yakama hannunta ya fito da ita, hijabinta ya dauka yasa mata, sannan ya kabbara sallah, bayan sun gama Hameed ya zauna yana masu addu'a, yadade yana addu'a har bacci yakwashe Muhabbat, juyowa yayi yaga har tayi bacci, yayi murmushi, ya dauketa cak sai saman gado ya kwantar da ita, shikuma yacire jallabiyar jikinshi ya hau kan gado, yajanyota jikinshi yafara shafata da sauri tabude idonta, nan fa jikinta ya fara rawa, shiko ci gaba yayi da shafata, can yakai hannunsa a kan dukiyar Fulani, kuka Muhabbat ta fasa jikinta narawa, can sai ga wayarsa tayi k'ara juyawa yayi ya dauka amma, bai tsaya yaga waya kirasa bah, janyo Muhabbat yayi saman k'irjinsa yana wasa da gashin kanta, bayan ya dauka yaji muryar tace "Hameed dama na manta ince maka dan Allah kabar yarinyar nan karkayi mata komai, kana jina? " eh mom. Bayan mom ta kashe wayarta Hameed yace wa Muhabbat "don't worry ki kwanta kiyi bacci bah abinda zanyi maki kinji koh....

Su kamal ango yana zuwa gidansa yasamu Minal har tayi bacci murmushi yayi yanufa dakin saboda bayaso yatakora mata...

®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 161_165

[5/26,7:00.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM


161_165

NA
MRS UMAR

"Da sauri mom ta mik'e tsaye muryarta na rawa tana nunashi da danyatsa tace " jama'a waye nake gani a gabana? Ko mafarki nake idanuwana nanuna man ga Hameed a gabana. "Jama'ar dakin gaba d'aya suka had'a baki sukace muma abinda muke gani kenn, yanzu dama Hameed bai mutu bah kenn. " ahankali hameed yak'araso inda mom take ya kama hannuta ya zaunar daita yace, "mom inanan da raina BAN MUTU BAH Allah yasa da sauran kwanana a gaba. "Yanzu dama hameed kana duniyar nan duk tsayon kwanakin nan? Sai kawai mom da fashi da kuka tana fad'in. " shkenn Hameed kazo a makare kazo a lokacin da Muhabbat ta zama matar kamal dama Allah yayi Muhabbat bah matarka bace. "Oh my God mom please stop crying, mom kidaina kuka ko yanzu banzo a makare bah saboda Allah yariga ya rubuta MUHABBAT MATATA CE. " what, ta yaya Muhabbat ta zama matarka bayan angama daurin aure? "Hameed yayi ajiyar zuciya sannan ya gyara zama yace " mom muna cikin garin Zaria motarmu ta samu Marsala wajen 11AM tunda muka taso a Cameron kirjina ke bugawa har lokacin da motarmu tasamu Matsala da naga motar bata da niyar gyaruwa sai muka sake mota, misalin 2:PM muka shgo nan cikin garin Katsina,wata mota muka samu Wanda zai kawomu har nan k'ofar gidan, abin mamaki ina zuwa sai nagan taron jama'a da sauri na k'arasa wajensu, hummm jama'ar wajen sun tsorata da ganina, bayan sun gano da gaske nine ban mutu bah sai mahaifin kamal yace tunda na dawo bai kamata adaura da kamal bah,kawai a daura auren dani, shi kuma dady hakan yasa yace toh bai kamata kamal ya tashi haka bah kawai ya bashi auran MINAL!!! Sai kawai aka had'a aka daura auren yanzu minal itace matar kamal ni kuma Muhabbat itace matata. "Mutane dakin sukace Allah mai iko MATAR MUTUM kabarinsa Allah dai yace Muhabbat sai ta zama matarka. " mom ta fara share hawaye idonta tace "yanzu minal aka daura auenta da kamal, toh ina Minal zata iya zama gidan miji. " haba Muhabbat ma zata iya zama gidan miji ballanta Minal. "Toh marar kunya au kadawo. " dukka dakin akasa dariya, mom takai dubanta da fadima tace "au wai harda bakuwa kake tafe? da sauri hameed ya d'aga kai saboda ya manta ma suna tare yace " I'm sorry, mom wannan itace mahaifiyar Muhabbat tare muka tahu daga Cameron. "Nan Hameed duk ya basu labari abinda yafaru,mom tayi murna sosai da ganin fadima nan fa aka fara karramata....

Wayaga amare basu san abinda yake faruwa bah. Muhabbat sai faman kuka take tunda taga 3: yayi tasan an daura auren yau ta zama matar kamal, Minal Keta aikin bata hakuri amma taki hakura, wata kaurar Minal ce da tagaiyato mai suna FIDDAUSI SODANGI tace " haba Muhabbat ya kamata kidaina kukan nan haka ki godewa Allah, shi Allah da yasa kamal ya zama mijinki ai yasan abinda yakeyi, ki yarda da kaddara mana."Humm SODANGI bazaki gane bane, amma inaji a zuciyata kamal bazai taba zama mijina bah. "Tana rufe baki phone Minal yayi k'ara da sauri ta daga saboda ganin sunan dake kan screen din wayarta, dady ne yace " minal kiyi sauri kidawo gida yanzu ina nemanki. "Minal tace "toh dady ganinan zuwa, " tana fitowa gidan ta nufa direct, falon dady tayi tana zuwa ta sameshi zaune kan kujera, ta gaidashi sannan ya amsa yace "minal kin yarda da kaddara mai kyau ko marar kyau? " ta d'aga kai tace "eh dady na yarda da ita saboda akoda yaushe a islamiyya ana gaya mana mu yarda da kadarra mai kyau ko marar kyau dan haka dady na yarda da ita. " yauwa Minal ai nasani, toh inaso ki bud'e kun'nanki kiji abinda zan gaya maki Minal!! D'aga yau kin zama matar aure..... "what?!!! Dady matar aure fa kace, ta yaya zan zama matar aure bayan ni bani da saurayi. " Minal karki manta kefa kikace man kin yarda da kadarra. "Eh dady na yarda da ita, toh Minal na daura maki aure da kamal ne saka makon hameed yadawo bai mutubah. " Dady Yaya Hameed yadawo bai mutu bah? "Eh. "Toh yana ina. " gani minal. "Da gudu Minal ta fad'a jikinshi tana " dama yaya kana da rai baka mutu bah duk tsayo lokacin nan. "Eh Minal, Please Minal promise me zaki rike kamal a matsayin mijinki. " Minal ta dago jikinta d'aga jikin Hameed tana share hawayenta tace "yes yaya I promise u zan zauna dashi a matsayin mijina, " yauwa my sweet sister....

Misalin karfe 8:PM dady ya aika da mota yace a d'auki Muhabbat akaita gidan Hameed da ke kwado, har yanzu maganar da ake Muhabbat bata san da Wanda aka daura masu aure bah, Allah sarki haka aka d'auki Muhabbat ba dan rakiya ko d'aya, saboda tun safe Innah bata gida har yanzu bata dawo bah, d'aga ita sai driver, haka ya nuna mata inda zata shiga ya nuna mata dakinta, tana zuwa ta fad'a kan gado tana kuka mai cin rai, sallamar kamal taji amma bata amsashi bah, saboda ta kifa kanta a kan gado, ahankali hameed ya zauna dai dai in da kanta yake cikin murya kasa kasa yace "haba uwar yaayana kukan me kike? " cikin zabura ta mike tsaye taga kamal tsaye sai ga Hameed zaune kan gado sai kawai ta fashe da kuka, tace "nashaga uku dan Allah Yaya Hameed kayi hakuri wallahi banida laifi wajen auren nan, ka koma ka kwanta wallahi nayi maka alkawarin bazan yarda dashi bah. " Hameed abin dariya ma ya bashi yace "oh my God", Muhabbat please come down, Muhabbat yau Hameed ne a gabanki ban mutu bah ina nan da raina. " Yaya Hameed da gaske Kaine baka mutu bah? "Eh nine. "Da gudu Muhabbat ta fad'a jikin Hameed tana kuka, hannunsa yasa ya dago kanta ya had'a kanshi da nata yana kallonta yana Shafa kanta ai kamal juya fuskasa yayi...........

®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 156_160

[5/25,4:30.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM

.
156_160

NA
MRS UMAR

Yau ta kama ranar Friday Hameed da fadima zasu kama hanyar dawowa Nigeria, inda baffa ya rakosu har tasha suka shiga motar fita dasu Maiduguri, kafin insunje suhau motar garin Katsina, fadima ta danyi kukan rabuwa da baffa, sannan Hameed yayiwa baffa godiya sosai...

Innah ce zaune a gaban boka ita da Lami sai faman kuka take masa wai yataimaketa kada yabari ayi auren nan, boka budar bakinshi yace "mairo abinda zan gaya maki kadaki yarda ayi auren nan saboda idan har kika bari akayi auren nan toh duk wani asiri da kikayi ya tashi aikin daga ranar duk wani farin cikinki zai kare. " haba boka yanzu ba abinda zakayi akai? "Hhhhhhh akwai mairo, mu har ance bamuda abinda zamuyi ai muke da abinyi, ga wannan idan kinje gida ki binne shi k'ofar gida, ina gaya maki da kinyi wannan anyi angama, amma kada ki bari wani ya ganki, da wani yaganki toh aikin yakare sai tayi aure. " Toh shkenn boka mungode,
Su Innah aka fito daga wajen boka ana murna..

Su Minal k'awayen Amarya sai kaiwa da kawowa, zaune take a gaban Muhabbat tanata fama da ita tazo suje a gyara mata jiki saboda gata Amarya ai bata zauna haka bah, budar bakinta tace "ni ba idan zani kwalliyar me zanyi bayan Wanda zai ganta baya duniyar yanzu. "Haba Anty Muhabbat miyasa kike fad'a haka ai da ya Hameed da ya kamal ai duk d'aya ne. "Humm minal kenn bazaki taba ganewa bah. " eh nidai naji muje koda salon ne ayi maki saboda wallahi mom tace nazo mutafi tare dake, konaje nacewa mom kince bazakibah? "Haba dai wace ni, badamuwa bari Innah tadawo sai muje nasan yanzu takusan dawowa. " Muhabbat narufi baki sai ga Innah ta danno kai, Minal ta gaida ita kafi Muhabbat tace masu zasu fita, Innah tace ai badamuwa, saboda taji dadin rufe maganinta.....
Waje suka fito suna fita Muhabbat taga Ashe da mota ma Minal tazo, jikin motar suka nufa Minal ta bud'ewa Muhabbat tashiga gaba, tana shiga taga mutum zaune amma ya kifa kanshi a stery motar ita dai tashiga ta zauna sannan Minal ta zauna a baya saida suka rufe k'ofar motar kafin ya daga kanshi, kirjin Muhabbat ne yabuga saboda ganin fuskar kamal a gabanta nandanan zufa yafara binta shikam key yasa ya tada motar, suka fara tafiya Muhabbat jitake kamar tayi tsale ta fita motar sai da sukayi nisa ba Wanda yayi magana kafin yace "Minal ina zakuje salon din? " tace "a ZAINAB SALON zamuje tafi iyawa. "OK is gud kefa madam baki iya gaisuwa bah kin shgo ba gaisuwa. "Muhabbat tayi shru bata tankashi bah, kai ya girgiza yayi murmushi no problem tmrw u will be my wife, yayi parking dai dai lokacin sun isa zainab salon, suka shiga ita da Minal da yake shagon maza basa shiga sai mata kawai, suna zuwa ba mutane kuwa aka fara masu...

RANA BATA KARYA SAI DAI UWAR D'IYA TAJI KUNYA
yau takama ranar asabar wato ranar da za'a daura auren KAMAL DA MUHABBAT da misalin 2:30PM yanzu kuma wajen misalin 11:00.AM kenn Amarya sai faman kuka take Innah kuwa ai takoma kamar mahaukaciya...

Mutane tafiya su Hameed tafiya tayi nisa yanzu haka suna cikin garin Zaria saidai kash!!!!! Motarsu tasamu Matsala a hanya suna ta fanan gyara...

GARIN KATSINA

jama'a yan daurin aure ancika k'ofar gidan su dady da yake Abba yace ba Matsala kawai a daura gidansu dady ba wata Matsala shyasa duk Wanda yataho gidansu Hameed suke nufa, wayaga ango sai faman bud'e baki ake, nidai cikin gida nashiga nasamu wajen na zauna ina kallon jama'a d'aya bayan d'aya, wata tsohowa tace " Allah sarki ba rabon ayi auren nan da Hameed, Allah yace wannan yarinyar matar kamal ce dama ance MATAR MUTUM kabarinsa. "Eh wallahi baaba. " mom ce ta amsata, daga waje muka jiyo muryar mutane suna cewa fatiha an daura,ana cewa an daura mom ta fashi da kuka tace "shkenn yau Muhabbat ta zama matar kamal, Allah sarki Hameed!!!! Maganarta ta tsaya ne a lokacin da akayi sallama gaba d'aya mutanin dakin suka juya....

®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM _151_155

[5/23,2:00.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM

.
151_155

NA
MRS UMAR




Hameed ya bud'e baki yace " Muhabbat!!!!!!!!!! "Da sauri fadima ta d'aga kai ta kalleshi cikin firgita, tace " Muhabbat kuma yaro kai dan Nigeria ne dama? Muhabbat d'ina nada rai bata mutu bah? Yaro kiyi hakuri kiyi man bayani don Allah. "Hameed ajiyar zuciya yayi mai k'arfi sannan ya numshi idonshi, sai da ya d'auki wani lokaci kafin ya bud'e idonsa, sannan ya d'aga mata kanshi alamar eh. " yanzu dama Muhabbat na duniya mairo bata kashe tabah? shi kuma malam koya biyo sawona, toh amma ya akai ni ban sankaba bayan ni duk zamana a garin Katsina bansan malam nada yan Uwa masu kudi bah! kuma gaka da alama kai soja ne. "Eh ni soja ne kuma ni ba Dan uwansu Muhabbat bane ni mijin da zan aure tane insha Allah, mama dama kece mahaifiyar Muhabbat? " eh yaro nice. "Mama meyasa baki d'auki diyarki kun tafi tare bah, meyasa duk tsyon lokacin nan baki koma bah? ." humm yaro maganar mai tsayoce zanyi maka bayani in kasamu sauki, Allah yabaka lafiya ameen. " duk wannan magana da suke baffa na tsaye yana jinsu...

***********

Washe gari

"Dady yashrya ya tafi gidan mahaifin kamal, bayan sun gaisa dady yayi mashi bayanin abinda ya kawoshi, mahaifin kamal yayi murna da jin magana yace Allah yasa haka shine mafi alkairi ameen, dady yace "toh muwuce gidansu Muhabbat tare don suyi wa Abba bayani, gaba d'ayansu suka tashi suka fito mota suka shiga sai gidansu Muhabbat,
Yauma sunyi sa'a Abba baitafi kasuwa bah, Abba yayi murna da ganunsu sosai nan fa suka gaisa kafin dady yagabatar da abinda yakawosu, Abba yace " toh ai ni Alhaji banida wata magana duk abinda kukace ai yayi bah Matsala. "Dady yace " toh shkenn dama bikin yanzu yanda aka sashi saura sati d'aya, toh haka za'a barshi baza'a d'aga bah, dama Allah yayi kamal shine mijin Muhabbat, dama hausawa sunce MATAR MUTUM kabarinsa. "haka ne Alhaji. "Toh yanzu idan kashiga kayiwa ita Muhabbat din bayanin. " toh mungode. "haka su dady sukayi masa sallama suktaafi gida abinsu,shi kuma gida yashiga yasamu Inna yafara gaya mata abinda yafaru Muhabbat na gefinsu zaune, Abba yana gayawa Inna zufa na sauka a jikinta, yayin da Muhabbat hankalinta ya tashi sosai sai hawaye ke bin idonta, Abba yana gama magana yajuya ya fita, ai kam Inna tamike tsaye tana fad'in. " kutt ni za'ayiwa iskanci au ba'a rabu da bukar bah an yayi garba an haihe Abu kenn ta nan zasu billo, toh wallahi banga ta zama bah. "muhabbat itako a cikin zuciyarta take cewa. " ta Yaya zan aure dan iska nidai wallahi bana sonka bana sonka Allah sarki ya Hameed dina.......


****************

a kwana a tashi ba wuya wajen Allah, yau saura kwana uku Muhabbat ta zama Amaryar kamal za'a Daura masu aure ranar asabar da misalin 2:30PM, yayin da Inna hankalinta ya tashi sosai ta rasa zaune ta rasa tsaye, haka ma Muhabbat kwatata bata son auren, ango kuwa ai ba'a cewa komai wajen murna su Minal sune k'awayen Amarya......


*****
Jikin Hameed yayi sauki sosai saboda yanzu yana tafiya ko ina, hakan yasa sukayi magana da mahaifiyar Muhabbat tare zasu koma da ita Nigeria amma yasha wahala kafin yashawo kanta ta yarda zata bishi badan komai ta yarda bah sai saboda diyarta, sun aji rana zasu tashi ranar jama'at sai su isa ranar asabar tunda mota zasu hau ba jirgi bah, hameed yace wa fadima. "Toh Allah ya kaimu ranar amma inaji a zuciyata kamar wani Abu zai faru kafin ranar. " baffa yace "haba ka kwantar da hankalinka ba abinda zai faru insha Allah. " toh shkenn na yarda Allah ya kaimu ranar. "Amin......


Toh masu karatu da alama fah! sanda Hameed zasu iso garin Katsina sannan Muhabbat ta zama Amarya kamal,

Mudaije zuwa......

®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 146_150

[5/21,7:00.PM] BY Fatima

MATAR MUTUM


146_150

NA
MRS UMAR


"Sai yanzu Abba yayi magana yace " gaskiya ne kamal nima na yanki wannan shawarar akan ka cika ma abokinka burinshi na auren Muhabbat don Allah in bazaka damubah. "Kamal shru yayi yana tunani maganarsu dady. "Ya za'ayi na aure Muhabbat bayan na so na cutar da rayuwarta ai nasan Muhabbat! kanta bazata yarda bah, saboda nasan yanzu Muhabbat ta tsneni sosai. " kamal ya kayi shru muna magana? "na'am dady toh dady zanyi tunani a kan magana. " kamal listen to me! ya kamata kayi tunani mai kyau wai....badon komai bah mukace ka aure Muhabbat bah sai dan cheto, yarinyar d'aga cikin halin da take. "Toh shkenn dady ba damuwa na aminci Allah yamabu sa'a but ina tunani Muhabbat bazata aminci bah, dana zama mijinta!!!!! " da sauri mom tace "haba kamal ai nasan Muhabbat zatayi murna da wannan maganar. " Haka ne saratu in anjima zanje nasamu mahaifinka sai muje ayiwa mahaifin Muhabbat din magana, dan haka tashi kashiga dakin dan uwanka kaje ka huta, Allah yayi maka albarka. "Amin dady.

" Kamal ya tashi yashiga bedroom din Hameed kan kujera ya zauna yana tunani yanzu tayaya zai aure Muhabbat alhalin babu soyayya a tskanunsu yasan ko ya auren Muhabbat bazata tabba sonshi bah saboda abinda yayi mata, yace "a gaskiya ada na cuci rayuwata, gashi Muhabbat macece da kowani namiji zai sota, kai bama wannan bah yanzu su dady da suke cewa na aure Muhabbat idan Hameed bai mutuba fa inyazo da wani ido zan ganshi kai this is impossible. " kamal ya buga hannunsa saman kujera dai dai lokacin da yagama maganarsa a zuciyarsa, Minal ce ta turo k'ofar dakin ahankali, da sauri ya d'aga kai ya kalli Minal, ta saba da tashigo ta fada jikin Hameed, toh yau ma haka ta shigo da gudu ta fad'a jikin kamal.....
"Ji yayi tskar jikinshi tatashi wani yar!!!! Ahankali yace " Minal miye haka? "Toh Yaya kamal oyoyo nazo nayi maka. " hummm Minal haka ake oyoyo sai anfada jikin mutum. "Oh sorry ya kamal wallahi nasaba da yi wa ya Hameed. " da sauri Minal ta bata fuska kamar zatayi kuka tace "ya kamal wai da gaske ya Hameed ya rasu? " tanayin tambayar dai dai lokacin da hawayen da ke idonta ya sauka, da sauri kamal ya d'ago kanshi yana kallonta cikin murya kasa kasa yace "waya gaya maki? " humm ya kamal kar kayi man karya ai mom ta gaya man komai. "Minal bamu da tabbas Hameed ya mutu saboda cikin wanda akaga gawarsu bata Hameed aciki, dan haka ki daina kuka. " kamal yasa hannunsa yana goge ma Minal hawayen idonta...
Haka suka dinga fira da ita tana bashi dariya!


BAYAN SATI DAYA

Bafulatanin da ya d'auki Hameed yanayi mashi magani , hankalinshi ya tashi sosai saboda yau sati Hameed d'aya a kwanci tunda aka kawoshi koda dan yatsanshi baiyi motsibah. "Matar da ke gidan yaduba yace " fadima kina ganin wannan yaron tana da rai kuwa? "Baffa tana da rai da yardar Allah. " yanzu me zamu bata tatashi? Yauwa d'auko man magani nan a bata. "Toh baffa. " fadima tatashi, tashi ga dan dakisu ta d'auko magani ta kawowa baffa! Ya amsa ya d'aga kan Hameed yana bashi, fadima tace "baffa kasan wani Abu wallahi baffa tunda yaron nan tazo gidan nan nake jinta a jikina kamar nasanta. " toh ai dama hakane fadima akwai wanda zakaji kana sonshi a rayuwarka. "Yana gama maganar ya kwantar da Hameed, sauka tashi zasu fita, ai kam hameed yafara nishi da sauri fadima ta dawo, nan fa baffa ya farayi mashi addu'a, can sai ya fara ajiyar zuciya yana bud'e idanuwanshi a hankali ai kam yana budewa wanda ya fara had'a ido ta ita sai fadima da sauri ya bud'e baki yana nunata da danyatsanshi yace " ma!!!!!!!!!!!!


Toh masu karatu wai Dan Allah wacce mata ce wannan? tsaya muga suwa ke da Basira cikin masu karatu...

®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 141_145

[5/19,12:30.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM


141_145

NA
MRS UMAR


Saratu karki damu indai wannan ne, ai ga kamal nan na tabbata kamal zai cikama abokinshi burinshi. "Shkenn Allah yajikanka Hameed. " suna cikin kuka haka kamal yasake kiran dady da sauri dady ya d'auka. "Ina jinka kamal ya yake cikin? "Toh dady yanzu dai gani a office commander yace man missing in action, so ba'a ganshi ba. " oh my God yanzu kenn bama a ga gawarshi bah? "Eh dady addu'a kawai ya kamata mutaya Hameed da ita. " toh shkenn kamal mungode. "Toh dady gobe insha Allah zan kama hanya nazo muyi magana. " toh Allah yakaimu. "Amin. "Haka kamal ya kashe wayarshi, dady yace bari yaje yasamu mahaifin Muhabbat ya gaya mashi abinda ya faru, haka yafita tafiya gidansu Muhabbat....

Dady gidansu Muhabbat ya isa yana zuwa yayi sa'a Abba zai tafi kasuwa, sai da suka gaisa kafin dady yayi mashi bayanin abinda ya kawoshi, duk abin Abba saida yaji ba dadi, gida yashiga yana zuwa ya gayawa Inna abinda yafaru, Muhabbat inda take hawaye ya fara fita d'aga idonta, sai da Abba ya juya yafita, kafin Innah ta kece da dariya harda ihu tace " Wanda baiji bariba yaji ohoho yau dunuya tayi man dadi abinda nad'e ina jira yasamu yau Hameed yazama gawa. "da sauri Muhabbat ta d'ago kai tana kallon Innah, saboda abin mamaki yake bata. " kardai ace Innah ita ta kashe Ya Hameed nashiga uku shkenn ya Hameed ya barni dama shi yayi niyar taimakona. "Muhabbat duk acikin zuciyarta take magana, dadai taga kuka bazayi mata komai bah buta ta d'auka tayi alwala tayi sallah....

GARIN MAIDUGURI

kwanci yake bai san inda kanshi yake bah cikin dajine sosai ba mutane ko alama sai kukan tsentsaye sai iskan sararin sama niya, ana cikin haka sai ga wani bafulatani zai wuce, ya ganshi kwanci a kasa da sauri bafulatanin nan yadawo, abinku da Fulani da tausaye, da sauri ya d'aukeshi ya sashi cikin keken shanu, da alama shi ba Fulani Nigeria bane Fulani Cameron ne, aikam hanyar boda ya nufa direct yak'etara bodar Cameron wani kauye ya nufa dashi mai suna bonheri kauyen dukka fulanine, yana zuwa wata kyakkyawar mata tazo ta tareshi matar atatarta bazata wuce shekara 40 bah, matar masha Allah, a cikin harshen fulatanci tayi mashi magana. "Baffa jab'ama. " yauwa FADIMA...
A'a baffa bak'omu kayi gidan? "Wallahi fadima kingashi a dauwa dauketa gata nan kamar ta mutu bah rai, amma bari yanzu zan mata magani zata tashi da yardar Allah....

GARIN KATSINA

Yau kamal ya iso garin KT lafiya, amma da kaganshi kasan yana cikin damuwa, bai nufa gidansu bah, gidansu Hameed ya nufa direct, yana zuwa ya samesu zaune a falo, akam yana yin sallama mom ta fashe da kuka, da sauri yakarasa wajen mom ya duka shima kukan ya fasa, mom tace " kamal kaga yanda Allah yayi damu , kamal Ashe ba rabon naga auren Hameed, alkawarin da ya dauka ba rabon ya cikashi. "Mom don Allah ki daina kuka insha Allah komai zaizo da sauki. " toh shkenn kamal amma inaso yanzu ka daukarman wani alkawarin. "Toh mom insha Allah kowane alkawarin ne zan maki. " toh kamal dama ba komai bani illa inaso alkawarin da abokinka ya d'auka zai aure Muhabbat tunda yanzu baya duniyar inaso yanzu kamal ka ainshaure Muhabbat!!!!!!! "Da sauri kamal ya zaro ido yace mom ai wannan bazai..... " dakata kamal kace kayi man alkawarin, dan haka yanzu magana ta wuce insha Allahu lokacin bikin da akasa baza'a daga bah.......


®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 136_140

[5/16,7:15.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM


136_140

NA
MRS UMAR


Allah sarki kamal duk ya damu kamar anyi mashi mutuwa, saboda rashin abokinshi kosa dashi, kamal ya natsu, ya daina duk abonda yake, zaune yake kan sallaya, yana lazimi hawaye sai fita yake a idonsa, abin tambayar bansan kukan da yake bah,ko kukan me yake oho sanin gaibo sai Allah,
afilin kuwa abinda yake fad'i cewa yake. "gaskiya dole naji na samu Muhabbat na bata hakuri kan abinda ya faru, gaskiya ban kyauta bah, Ashe ada ina chutar rayuwata, duk abinda Hameed ke gayaman gaskiya ne, Allah sarki abokina naso ace kana kosa dani na gyara halina. " sai kawai ya fashe da kuka,sai da yaci kukanshi ya gaji kafin yatashi yayi Shiri zuwa office....

Itama Muhabbat duk ta damu da rashi masoyinta,saboda duk ta rami dama abinku da fulani da k'aramen jiki, Inna tana jin dadi ganinta haka, gashi kwana biyu bataji islamiyya bah, ballatana taji d'aga bakin Minal ko suna waya da Hameed, haka ta d'auki talla ta tafi badan ranta nasobah, amma koda yaushe da tunanin Hameed take kwana take tashi...

A kwana a tashi ba wuya wajen Allah yau watan Hameed d'aya da sati biyu kenn, a Maiduguri, sai dai kash!!! Tunda Hameed ya tafi ba labari, hankalin mom ya tashi sosai hakama dady saboda rabunsu da suji muryar Hameed tun ranar da ya kirasu yace "gashi ya isa garin Maiduguri. " mom ne da dady zaune a falo suna magana mom tace. "A gaskiya Alhaji ya kamata musan halin da yaron nan yake Alhaji hankalina ya tashi, gashi bikin nan yau saura sati biyu, Alhaji ya zamuyi yanzu. "Haba saratu kidaina kuka mana kinaso hankalina ya tashi, haba saratu da wani zanji? Ki kwantar da hankalinki insha Allah ba abinda ya faru da Hameed, yanzu zan kira kamal inji d'aga bakinshi. " yauwa Alhaji Dan Allah ka kirashi muji abinda ya faru da Hameed dina...

Dady wayarshi ya d'auka ya danna ya kira kamal, cikin girmamawa kamal ya d'auki waya ya gaishi da dady, dady ya amsa bayan dady ya amsa sai yayi shru jim kadan yayi ajiyar zuciya yace "kamal inaso ka gaya man me yafaru da abokinka in'na kira numbershi baya zuwa. " Allah sarki dady maybe nan Katsina kuna da Matsala network amma ko yau manyi waya dashi yananan lafiya Qlau. "hummm kamal kenn nifa ba yaro bane Dan Allah ka fitu fili ka gaya man, gaskiya nifa musulmi ne na yarda da k'addara mai kyau ko marar kyau wallahi duk abinda ya faru da Hameed na yarda da kaddara zanyi mashi addu'a." Allah sarki kamal kuka ya fashi dashi kamar karamin yaro yace, "gaskiya ne dady bama waya da Hameed tun ranar da ya isa gari Maiduguri rabamu da waya, naje office nayi binciki sai dai dady yanda rahoto ya nuna man cewa, inda su Hameed suke ankai masu hari bomp ya tashi a wajen. "INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIRRAJI'UN shkenn Hameed Allah yaji kanka. " wata uwar kara mom ta fasa tace Alhaji Hameed din ne yarasu wallahi karya ne Hameed dina bai mutu bah saboda naji a jikina Hameed yana duniya, insha Allahu sai naga yayan Hameed a duniyar nan. "Haba saratu ya kike irin wannan maganar karki manta kifa musulmace ki yarda da kaddara mana. " toh Alhaji yanzu shkenn alkawarin da ya daukarwa Muhabbat ba rabon ya cikashi, Allah sarki Muhabbat na tausaya maki Inama ace inda wani d'an da sai ya aureki!!!!!!!?

®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

Tuesday, 12 July 2016

MATAR MUTUM 131_135

[5/15,7:50.PM]BY FATIMA

MATAR MUTUM

.
131_135

NA
MRS UMAR

Suna cikin mota Hameed ya
d'auki wayarshi ya kira dady ya gaya mashi koda dady yaji haka, hankalinshi yatashi sosai amma Hameed sai yanuna mai ba wata matsala sudai tayashi da addu'a kawai, dady yaba mom haka itama tayi mashi addu'a sosai, sannan ya kira Minal yace maza ta kaima Muhabbat zayi magana da ita, Minal bata bata lokaci bah ta isa gidansu Muhabbat tayi sa'a bata fita talla bah, Minal tayi sallama Muhabbat ta amsa, tayi mamakin ganinta, sai da suka gaisa kafin ta danna wayarta ta kira hameed, ringin d'aya ya d'aga Minal tayi sauri tabah Muhabbat haka ta amshi wayar yau ce rana ta farko da Muhabbat ta fara riki waya.....
"Hello Muhabbat kina jina yakk? "Eh Yaya ina jinka lafiya Qlau ya aiki? " lafiya Qlau matata da fatan baki tare da wani problem, so idanma kina da Matsala kiyi ma Minal magana zata gaya man, sannan magana ta biyu yau zamu wuce Maiduguri, inaso ki tayani da addu'a Allah yamaidumu lafiya kinji my wife....

"Inda Muhabbat ke tsye nan tayi mutuwar tsye sai hawaye kawai ke fita d'aga idonta Hameed shrun yaji tayi yauwa ahankali ya rage murya yace "Muhabbat kuka kike kinaso natafi cikin bacin rai, bakya so na tafi ina tunanin kyakkyawar fuskarki, haba Fulani matata kuma uwar yayana insha Allah sai kunga yayanmu nidaki, don Allah kiyi man magana ko zuciyata zatayi sanyi. "Wata irin ajiyar zuciya tayi saboda yanda tayi ajiyar zuciyar sai da tsigar jikin Hameed tatashi saboda har cikin kanshi tashiga saboda da a gabanshi tayita toh gaskiya da anyi abu.......
" toh Yaya Allah yatsre hanya yabada sa'a amma Yaya inajin wani Abu a jikina Yaya kamar in katafi bazaka dawo bah. "Haba Muhabbat ya kike irin wannan magana, addu'a kawai nake buk'ata kinji koh? "Toh Yaya Dan Allah idan kaji ka dunga tunawa dani. " oh my wife abinda yazama dole, insha Allahu bikinmu saura sati biyu zandawo naga matata daga nan in anyi bikin zan maidake makaranta. "Da Gaske yaya? "Allah, so yanzu zan barki mutane najirana sai munyi waya zan kira Minal sai ta kawu maki. " toh Yaya nagode. "Haka Hameed ya kashe wayarshi yana mai tunani Muhabbat dinshi, mutane duk sun taro, kusan sojjoji guda 100 aka kwasa zuwa Maiduguri kuma duk Hameed ni ogansu shi zai kulla dasu, ahankali kamal bai tafiba saida yaga su Hameed suntashi, yayi kuka kamar ba gobe, saboda yaso ace shi akasa bah Hameed bah....

Muhabbat sundanyi fira da Minal kafin ta rakata har bakin titi bayan fitarsu Inna tayi dariya sosai tace " ai yanda ka tafi Maiduguri toh, insha Allahu sai dai a kawu gawarka, garin nan....


GARIN MAIDUGURI

su Hameed sun sauka garin Maiduguri lafiya inda aka d'aukesu aka kaisu wani kauye a DAMBUWA kauyan na kusa da bodar Cameron, nan fa suka yada zango..

Washe gari
Inna sai gidan Lami dan ta bata ruhuto, Inna tace lalle lalle yau sai sun kuma wajen boka dan kar Hameed yakai labari, haka sukaje wajen boka, yayi masu albishir da shiyasa aka kai Hameed Maiduguri, kuma Hameed ya gama rayuwa a duniya....

"Hummm boka kenn ai ka manta bakai bane Allah kuma MATAR MUTUM kabarinshi idan Allah yace Muhabbat matar Hameed ce ba Wanda ya isa yahana,



®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 126_130

[5/14,7:00AM] BY FATIMA

MATAR MUTUM
.

126_130
NA
MRS UMAR

Bayan dawowar Hameed falo kenan sai ga kiran dady ya shgo, a wayarshi da sauri ya d'aga cikin girmamawa. "Hello dady ina wuni? Lafiya Qlau my son, ya kun isa lafiya? " lafiya Qlau dady ya mom? "Gata a kusa dani. " sai da dady yaba mom suka gaisa kafin ya kashe wayarshi,Hameed yayi addu'a ya kwanta bacci...

Washe gari
Bayan yadawowarshi daga mallaci sallahn asuba, bai koma ya kwanta bah kitchen ya nufa direct yasa ruwan zafi, sannan ya shga bedroom, dan ya dn watsa ruwa saboda yau zai koma aiki, yana shga ya samu kamal ko juya kafad'a bayi bah, Hameed ya girgiza kai yace"Allah yashiryika, asuba tayi but mutum bazai iya tashi yayi sallah bah. "Hameed Kawai ya shiga toilet abinshi, sai da har Hameed ya kusan gama shirinshi kafin kamal ya tashi daga bacci,
Hameed ruwan tea kawai yasha ya d'auki key din motashi ya fita, kamal cewa yake, " a'a katsaya mana nima nagama mufita tare "Ai Hameed baima san yana yiba, yashga mota yayi tafiyarshi office,

Yana zuwa office yasamu har ancika saboda yau antashi garin MAIDUGURI ba lafiya , yanzu yanzu za'a kwashi sojjoji zuwa maiduguri, yana zuwa commanda, yace, "yauwa major Hameed kai zaka wuce dasu zuwa maiduguri because no one can do this work like u, aikin nan dole sai kai Hameed, but yau d'in nan zaku wuce.
"Allah sarki Hameed yana yinshi har ya sauya yace "am sorry sir duk ga manya nan sir ai ya kama asa wani wanda zai kulla dasu. " Hameed are u mad? ina magana kanace min, a'a so ba wanda zansa , sai kai because riqo da addininka yasa har na tabbata zaka kula dasu kuma yanzu maza ka koma gida ka had'a kayanka kuwuce yau d'in nan!. "Ogansu yana gama magana yajuya yafita, sojjojin da aka zab'a zuwa maiduguri sukasa ihu sukace. "Yauwa munji dad'i da aka had'amu da major Hameed because zai bamu goyan baya d'ari bisa d'ari. " Hameed kasa magana yayi saboda haushe, gashi d'aga dawowarshi, jiya, jiyan, nan, gashi yanzu har ansa sunanshi zuwa Maiduguri, ga maganar aurenshi da Muhabbat, hawaye da zasu zobomashi yayi sauri ya sharesu, wata Zuciyar tace. "Haba mazan fama kada kaba maza kunya mana kaifa jarimine. "Fitowa yayi ya d'auki motarshi ya koma gida, har yanzu kamal bai gama abinda yake bah, yana zuwa yasamu kamal kan kujera yana sa bot dinshi, Hameed naso ya gaya mashi amma ya kasa, bedroom ya nufa ya d'auki Biro da takarda yayi rubutu sannan ya fito, ya aje masa kan kujerar da yake zaune, sannan ya koma bedroom had'a kayanshi..

Kamal ya d'auki tardar ya bude, ga abinda ke cikinta...

ASSALAMU ALAIKUM

Da farko dai maganar da zan fara yimaka itace kamal kaji tsoro Allah, akoda yaushe ka sani duniyar nan ba madauwama bace, kamal ka natsu ka komama Allah tun kafin yayi fushi da kai, ni yanzu ansa sunana zuwa Maiduguri bansani bah koh Allah zai sake had'amu, sannan kuma wallahi yanzu duk laifin da kayi min nayafe maka sai dai kuma ka ruk'i Allah ya yafimaka, dan Allah ko bayan ba raina kar kayi ma Muhabbat!!! Komai indai bah taimakonta za kayi bah, kuma dan Allah ka kulla da iyayena, sannan uwa uba kamal ka kula da sallah .... Na barka lafiya daga dan uwanka Hameed Abubakar.......

" Allah sarki sanda kamal ke karanta takardan nan hawaye ya fara fita daga idonshi saboda maganan da yaji Hameed yayi mashi, zuciyarshi ta karaya, Mek'ewa yayi ya nufi bedroom, koh da shigarsa yasamu Hameed har ya d'auki jakarshi, kamal ya fad'a jikin Hameed, ya fashe da kuka yace, "Hameed dan Allah kayi hakuri da abinda ya faru kuma I promise u from today, duk wani abu da nake na daina insha Allah kuma yanda katafi lafiya haka zaka dawo lafiya. " is OK kamal ya isah haka kamal na yafe maka inaso yanzu ka taya ni da addu'a, sannan dan Allah kar kayi ma Muhabbat dina komai. "Humm Hameed kenan wallahi bazanyi mata komai bah yanda ka barta haka zaka dawo ka sameta Lafiya. " yauwa my friend thank u very much, mutafi ka sauki ni a office because nasan yanzu mutanen na jirana.....


Allah sarki ni kaina sai da hawaye ya zoboman na tafiyar Hameed Maiduguri


®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 121_125

[5/12,8:30.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM

.
121_125
NA
MRS UMAR


Hameed yana zuwa gida bai sake bata lokaciba, sukayi bankwana da su dady da mom sannan yafito driver ya d'aukeshi airport....

Muhabbat duk ta damu da tafiyar saboda tana tunani kamar in yatafi bazai dawobah, gida tashiga, amma da kaganta kasan tasha kuka, tana shga inna tace, "toh!!! lafiya koh anyi mutuwa ne? " Muhabbat ta girgiza mata kai tace, "a'a Inna dama wai yaya Hameed ne zai k'oma fatako wajen aikinshi shine yazo mukayi sallama. " au dan yakoma wajen aiki shiyasa kike kuka? toh ai sai'ki bishi kitafiwai bama sai andaura aure bah,dama ai ba kanku farauba ai duk soja dan iska ne. "Muhabbat tayi shru tana kallon Inna saboda maganar da take ta fad'i mata tana tsye sai ga Lami ta shgo Inna tace wa Muhabbat maza ta d'auki talla ta tafi haka Muhabbat ta d'auki talla ga ba kwari a jikinta , bayan fitata Inna ta kalli Lami tace, " yar uwa sanu da zuwa dama yanzu nake so naje wajenki. "Toh me yafaru?sha faman. " dama ai tatsoniyar, gizo ai bata wuce ta k'ok'i, wannan dan iskan yaron nan ne wai yau ya koma wajen aikinshi, Lami taso dan Allah kiyiwa boka magana kada yaron nan yasake dawowa cikin garin nan. "Haba mairo sau nawa zanyi maki magana wallahi aiki bokan nan nayi ai ina gaya maki yanda Hameed yabar cikin uwarshi toh haka yabar garin Katsina. " hahaha Lami wai zanga wannan lokacin dama likita yace tana da ciwon zuciya kinga da taji maganar mutuwarshi shkenn itama zata bishi.......

********

Jirgin su Hameed ya isa garin port Harcourt lafiya bayan sun sauka, wayarshi ya dauka ya kira wani yaronshi, soja ne yace yazo yanzu ya d'aukeshi yana airport, ba'a bata lokaciba yazo ya d'aukeshi barrack suka nufa direct yana zuwa ya ajishi k'ofar gidansu, yana kallon k'ofar yaga alamar takalmen kamal kawai sai ya dauri fuska, yana bude k'ofar d'akin kamal na kwance saman kujera 3seaters "Hameed ko ya kalli inda yake kawai ya wuce abinshi, ahankali kamal ya daga kai ya kalli Hameed amma ya kasa yayi masa magana sai kawai yaci gaba da d'anna wayarshi, Hameed bedroom ya nufa ya aje jikarshi sannan ya cire kayan jikinshi ya shga toilet dan watsa ruwa yayi alwala ya tafi masallaci, yana fitowa yaga kamal inda ya sameshi zaune, da sauri kamal ya tashi yace " sanu da zuwa yanzu ka iso kenn but baka kira ni bah. "Hameed ya daga kai ya wurga mashi harara yayi tsk'i yayi fitarsa abinshi , kamal yaji haushi sosai,
Inda Hameed yabar kamal nan ya sameshi da alama koh sallah baibah, Hameed yace " hummm adai tsoron Allah saboda wallahi wannan duniyar bacikinta zamu dauwamabah, kar atashi ai sallah a zauna latsa waya. "Bai tsya yaji amsarshi ba yayi gabah abinshi, lokacin kwanciya yayi kamal yashga bedroom toilet yanufa yayi wanka sannan yafito kayan bacci yasa duk Hameed na kallonshi sai da yagama sannan yanufi gado zai kwanta yana hauwa Hameed ta suri yadauki fillo d'inda ya tada kai ya nufi falo, kamal abin dariya ma yabashi...

Ni kaina sai da nayi dariya nace wannan kamar fad'an mata da Miji.......

®EXTREME HAUSA WRITER'S


NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 116_120

[5/11,3:30.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM

.
116_120

NA
MRS UMAR

Bayan barin su dady gidansu Muhabbat,ai suna tafiya Inna ta d'auki mayafinta sai gidan baba Lami, ai kam tana zuwa ta bata labarin an kawo kud'in neman auren Muhabbat, Lami tace, "wannan shgen yaro kice sai da yakawo kud'in Neman auren wannan shgeyar yarinya." Hummm kedai kawai ki bari ai indai akayi wannan auren shkenn asirina ya gama tunuwa,gashi maganar wannan bokan ma shru ba wata magana gaskiya ne zan sake wani boka Wanda zai man aiki sha yanzu magani yanzu.
"Haba mairo me kike tauna na baka nazuba, ai karkiji komai ai aikin bakon nan nayi, ai wannan alkhawari danayi maki kenn wannan auren bazai taba zama gaskiya ba saida suyishi a mafarki dan ubansu." Toh shkenn Lami gashi yanzu dai ansa biki nan da wata biyu masu zuwa. "Humm ai kafin sannan ya manta da yana k'iyama. " dukkasu sukasa dariya nan sukaci gaba da hiransu ta rashin tsoron Allah.......

*****************
BAYAN KWANA BIYU

Allah sarki yau ne Hameed zai koma garin port Harcourt Minal duk ta damu sai hawaye take, tace "Yaya yanzu in katafi sai yaushe kuma zaka sake dawowa? "Ahankali Hameed ya zage zip din jakarshi sannan ya zauna kan gado dai_dai inda Minal ke zaune, yayi murmushi sannan yace " humm Minal dama haka kike sona? So dan haka ki kwanta da hankalinki ai bazan d'auki wani time bah,zan dawo kinsan ba'asa bikin nan da nisa bah, zandawo biki na d'auki Amaryarta. Yauwa karki manta ki dinga kulla man da matata kinji koh my sister?. "Toh Yaya naji Allah ya saukeka lafiya but Yaya don Allah ka dawo da wuri, so yanzu zaka biya kayi ma Muhabbat bankwana koh? " Ah!! abinda yazama dole, ai dole naje naga fuskar matata kafin na tafi, bari ma kiga na tashi naje. "Hameed ya mek'e ya d'auki key din motarshi ya fito falo yana zuwa yayi cin karo da dady, yace " toh ina zuwa koma? "Humm wallahi dady dama inaso nayi ma Muhabbat ban kwana kafin na wuce. " ok ai haka nada kyau sai kadawo....

"Hameed ya nufi gidansu Muhabbat yana zuwa ya tura yaro a kirata ba'a b'ata lokaciba sai gata tafito, tana zuwa Hameed ya bud'e mata k'ofar mota tayi tsye tak'i shga saida taga ya bata rai kafin ta bude ta shga, ta zauna. " yaya ina wuni? "Lafiya, yakk. " Muhabbat tayi shru bata amsa bah, Hameed ya juyo sosai yana kallonta sannan yace "dama Muhabbat abinda ya kawoni inaso na gaya maki yau zan koma Port Harcourt hutuna yak'are so insha Allah da lokacin biki yayi zandawo. "Allah sarki, take Muhabbat hawaye ya fara fita daga idonta ta kasa magana, Hameed yace " ya salam Muhabbat me yakawo kuka kuma? wallahi Muhabbat I promise u zandawo ki daina kuka matata. "Sai kawai ta kara fashewa da kuka sosai, kanta ya d'ago yana kallonta cikin murya kasa _kasa kamar mai jin bacci yace " Muhabbat bakya so na koma wajen aikin? toh shkenn idan bakya so zan hakura Na zauna. "Muhabbat ta girgiza kai hawaye yaci gaba da fitowa a idunuwanta. " toh gaya man kukan me kike? "Cikin shashekar kuka tace " yaya wallahi yanaji a jikina kamar in ka tafi bazaka dawo. "Haba Muhabbat ya kike irin wannan magana kamar baki da tawalkali? ai Muhabbat insha Allah sai naga yayana dani dake koh matata. "Muhabbat taji kunya ta rufi idonta, Hameed yace "so yanzu me kike da buk'ata? " bakomai ina maka addu'a Allah ya mai doka lafiya. "Sai kawai ta sake fashewa da kuka ta rike hannunshi tace " don Allah idan kaje karka manta dani in ka samu yan matan fatako. "Hameed dariya ta bashi yanda ta kira sunnan gari, yace " ina, ai ba zan manta dake bah ai ke TAWA CE Muhabbat so kiyi hakuri yanzu zan wuce kar nayi missing jirgi. "Da kyar ya shawo kanta ta hakura. Yacuro kudi masu yawa ya bata sannan ya koma gida....


®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 111_115

[5/9,4:30.PM] BY FATIMA

MATAR MUTUM

.
111_115

NA
MRS UMAR


Mom wayarta ta dauka ta d'ana number Hameed cikin sa'a kira d'aya ya daga wayarshi cikin girmamawa yayi sallama. "Ina kwana mom? Lafiya Qlau Hameed ka tashi lafiya. " lafiya Qlau mom. "Toh dama abinda yasa na kiraka wai yanzu Kamal ke gaya man zai koma wajen aikin shine na tambayishi nace toh ina kake da zai tafi shi d'aya don Allah ka gaya man ko k'arya yake. " Hameed yayi shru ya tunani wace amsa zai ba mom sai can d'ubara tazo masa yace. "Eh Mom nasani zai tafi ni abinda yasa banbisa bah, saboda maganar auren nan but ba wata matsala mom. " toh shkenn Hameed Allah yayi maka albarka. "Amin mom toh sai anjima.

"Ai kam dama k'irjin kamal sai dakan uku_uku yake yana tunani ko Hameed zai gaya ma mom abinda ya faru, sai gashi bai gaya mata bah, haka ya gama had'a kayanshi sannan ya kama hanyar garin Port....

************
Hameed ne zaune shida Muhabbat suna fira d'in zaman da sukai da junansu ya k'ara sa masu soyayyar juna,Hameed ya kalli Muhabbat yace " so ya kamata Dr ya sallameki saboda maybe yau su dady zasuje gidanku so yanzu bari nayi ma Dr magana, koh ya? Amaryarta. "Muhabbat tayi murmushi ta rufe fuskarta da hannuwanta, shima haka yayi murmushi ya fita wajen Dr,,
Bai jumabah sai gashi ya dawo,yana zuwa yace" ta taso su wuce gidan,haka suka nufi gidan suna zuwa suka hadu da Abba dai_dai lokacin da zai d'auki kekenshi ya fita cikin sauri Hameed yayi parking tare suka fito shida Muhabbat,cikin girmamawa ya gaida Abba sai da suka gama gaisawa kafin Hameed ya fara yimasa maganar abinda ya kawoshi yace, "dama Abba Dr ya sallamemu kuma dama mahaifina yace nagaya maka yau insha Allahu za'a kawu kud'in neman auren Muhabbat. " Abba yayi shru na wani lokaci sannan ya dube Hameed yace, "toh yaron bazancemaka eh ba kuma bazance a'a bah dan haka sai na shiga nayi ma mahaifiyarta magana idan ta aminci toh shkenn idan bata aminci bah, toh sai dai kayi hakuri.
"Hameed yayi shru yana tunani maganar Abba, anya kuwa Abba Inna zata barshi ya aminci da maganar auren nan, toh Allah gamu garika duk cikin zuciyarsa yake wannan maganar,cikin murya kasa kasa yace," toh Abba kashga ka gaya mata ina nan ina jiranka kafito. "Abba bayi magana bah yajuya yashga cikin gida,yana zuwa ya samu Inna zaune a tsakar gida Muhabbat na gefinta zaune,Abba ya tsguna gaban Inna kamar mai neman ga fara yace " mairo dama yaron nane yazo man da wata magana wai yanaso ya aure Muhabbat shine nace mashi toh bari nazo na gaya maki idan kin aminci shkenn. "Inna tayi shru sai can ta tuna wani abu sai tayi murmushi tace, " Kai madalla abu yayi kyau toh yaushe zasuzo? "Yace man kamar yau zasuzo. " toh ai tafiya kasuwa ya faso, sai ka bari suzo.
"Abba yace toh shkenn bari na gaya mashi suzo, inda yabar Hameed zaune nan ya sameshi nan yace mashi bah matsala suzo, Hameed yayi murna sosai, sannan yashga motarshi ya tafi tun yana mota yakira dady ya gaya mashi.....

Haka su dady sukaje gidansu Muhabbat gaskiya bah laifi Abba yayi masu tarba mai kyau nan suka yanke shawarar bikin nan da wata biyu masu zuwa insha Allah!!!!


®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR

MATAR MUTUM 106_110

[5/7,6:00.PM]BY FATIMA

MATAR MUTUM


106_110
NA
MRS UMAR


Muhabbat ta k'ara shigewa jikin Hameed tana mai da numfashi sama_sama tamkar warda tayi gudu,Hameed ya dauki hannunshi yana Shafa bayanta yace."is OK please stop crying am here. "Ahankali ya dago fuskarta ya tallabo kumatunta yana kallonta cikin ido, ahankali Muhabbat ta lumshi idanuwanta saboda bazata iya had'a idonta dana Hameed bah,ciki'n murya can kasa Hameed ke magana."please open ur eye ki bud'e idonki yau inaso naga cikin idonki Muhabbat.

" Yana cikin kallonta sai kawai yaji wani abu ya sokeshi a gabansa,da sauri ya saki Muhabbat, yayi SALLATI saboda yanda yaji abin ba komai bani illa sha'awar Muhabbat da taziyarcishi saboda yasan idan har yaci gaba da kallonta toh maybe shed'an zai iya shiga tskanunsu, sai kawai ya koma kan kujera ya zauna, yad'ago kanshi ya dubeta yace. "Muhabbat yanzu abinda nake so dake ki kwanta anan zan turo maki nurse yanzu ta dinga kulla daki saboda naje na gayama su Innah but sunzu amma tace bazata kwana ba sai gobe zata dawo.

" humm ai sai yanzu Muhabbat tatuna da zanci Innah da sauri Muhabbat ta buga k'irjinta tace, "nashiga uku da tazo me kace mata? " Hameed ya kalleta yayi murmushi, sannan yace "don't worry ban gaya masu abinda ya faru bah ki kwanta kiyi barce ba matsala, because Muhabbat kinsan ba yarda za'ayi na kwana a nan kinsan shad'in saboda har yanzu niba mijinki bane but insha Allah gobe da safe zan dawo kinji koh? " Muhabbat ta share hawayenta tace "toh yaya nagode. "OK my sweet sister . " yana gama maganar dai_dai lokacin da yake shafa fuskarta, sannan ya juya yafita abinshi,yana fita yayi ma nurse magana ta kulla da ita kuma ta tabbatar taci abinci, sannan ya fito ya d'auki motarshi, ya nufa gida direct yana zuwa ya samu su mom da dady zaune a falo suna kallon India ZEE WORLD, Hameed ya.k'araso wajansu ya zauna kan kujera sannan ya gaidasu cikin girmamawa, dukkansu suka amsa cikin fara'a , sannan dady ya dube Hameed yace, "Lafiya yau baka dawo gida cikin lokaci bah? " humm Wallahi dad, naje ziyaran wani abokina ne. "ok toh ai haka nada kyau yauwa yanzu abinda nakeso dakai kaje ka samu mahaifin yarinyar nan ka gaya masa gobe insha Allah za'a kawu kudin niman aure,saboda naje na samu mahaifin Kamal munyi magana gobe zamuji mukai.

"Toh dady nagode Allah yakaimu gobe lafiya amin.

"Hameed tashi yayi ya nufa d'akinshi yana zuwa toilet yanufa sai da yayi wanka kafin yayi alwala yafito yayi sallah sannan ya, zauna kan sallaya , yana addu'a Allah ya kareshi daga sharen Innah,bayan ya gama kan gadonshi ya nufa, ya kwanta ya numshi idonshi kamar mai barce kuma ba barce yake bah, da ya numshe idonshi sai ya d'inga ganin Muhabbat yana tunu irin kallon d'a yake mata dazo, ahankali ya bude idonshi yayi murmushi yace, " na yarda yanzu inason Muhabbat sosai Gaskiya inason ke Muhabbat.
"Sai ya sake numshi idonshi yana nan yana tunani har barce yayi gaba dashi.....


***********

Washe gari
Hameed tunda asuba da ya dawo daga sallah,bah inda ya wuce sai asibiti don ganin ya jikin Muhabbat yake, ai kam yana zuwa ya tura k'ofar d'akin dai_dai lokacin da tafito daga toilet daga ita sai daurin gaba, Hameed suna had'a ido yayi sauri yarufe idonshi yace, " ya salam AMINCIN ALLAH YA TABBATA GA WANDA YA K'IRA WANNAN KYAKKYAWAR HALINTA NAN. "Sai kawai ya juya sai da ya bude k'ofar sannan yace, " idan kin gama abinda kike ina waje ki k'irani.
"Muhabbat batayi magana bah, sai dai" kawai ta gargaza kai tayi murmushi....


*****
Wai kai kamal maike da munka, Kake had'a kaya haka ina zaka? "Hummm mom kenn Wallahi zan koma port Harcourt ne yanzu. " ban gane zaka koma port yanzu bah toh ina Hameed din? "Eh Wallahi mom dama yanzu aka kira ne wai ana son nadawo yau d'in nan,shi kuma Hameed maybe sai ranar Monday zai koma, saboda na k'arashi na gaya masa. " kai Kamal bana son karya na sanka da k'arya bari na kira Hameed din naji. "Kai mom ai ba sai kin k'ira Hameed bah!!!!!!!!


®EXTREME HAUSA WRITER'S

NA MRS UMAR